Showing 6001 words to 9000 words out of 28307 words

Chapter 3 - Hariji Part 2 Hausa Novels by Oum Apnan.txt

05 Dec 2025

82

durinta ,ya na gurza er tsakarta dashi ,bakin er tsakarta daya gantsare tana nitsewa cikin er tsagin ramin gindinsa ,wanda sulɓin ruwan maziy ɗinsa ke fiddota waje
at d same time ya zura yatsunsa biyu cikin ramin gindinta yina caccakarta (in a form of fingering)
Nishi takeyi tana jefa kanta a side by side na filo da ta tada kai.
Sannan ta saka hannunta a saman madaidaicin gindinta ,tana talosa sama tana murning"uhhh,ahhhh,Mr .g,takwaran mr.gindi ka zura mun kar in haukace oshhhhh,wayyo ..
ƙin sakawa yayi saima ya damtsi nononta yina murzasu duk biyun ,ya saki gindinsa a waje tana hajijiya tana naushin iska ,
sannan ya kafa kansa a ramin cibiyarta yina karkaɗa halcensa a ciki yina tsotso bakin da ƙarfi ,wani wawan raruma ta kaiwa gindinsa ta lalubi bakin ƙofar farjinta ta jefa a ciki,tana turawa a hankali da taimakon hannunta da danshin wajen ta iya shigewa complt ,saidai ko rabin raminta bai kai ba,hakan kuwa ba ƙaramar sosan ranta yike ba in tayi arba da me guntun bura🍌
din haka ne ta lura yafi gane ayi ta romance in mace ta matsu ta saka yana shiga yayi mata feshi ya fita to yau sai taga iyakarsa

ɗauko pillow tayi ta saka a ƙarƙashin ɗuwawukanta ,sannan ta matse buran gam da cinyoyinta ,hakan yasa ta jin yesss wani abu ya shigeta ,shima sosai matsetsen hq ɗinta da ruwan da yaji duk inda yayi motsi zai ji warkam ,gwanin ɗumi ya ƙara masa azamar sukuwa
kawai caɗalɓal ruwan gindin ke ƙara ,suna wani irin gurnani ,ciroma wani shaukine yaji na zuwar masa da sauri ya damƙi throw pillow ya fara sokawa pillow gwatso ,tushhh tushhh


Sunkwashe kusan minti sha biyar ya fara shan wuya,ba arziƙi ya fara tsartuwa ,sekon kaɗan ya fara aniyar fita saida idonta a rumtse take magana...
haba mr.g ban ƙoshi ba ka cigaba
da fari rarrashinta ya farayi,saidai cewa tayi to ya daina motsawar kawai ya kwanta a ciknta ya bar mata tsokar gindin nasa a cikin hq ɗinta,hakanma zata samu releive
amma ina!! ji yayi bazai iya ba,ya kuwa buɗe wuta ,Ke ki ƙyaleni,kije wani ya biya maki buƙatar ,nasha dai kuɗi Zan biyaki,ki cikani maana..

ya ƙare magaanar yana son ficewa ta ƙarfe ,saidai kurma ihu tayi
"wayyo galadima na bar maka kuɗin ,nidai ka barni in shana,wayyy ka barni in kawo plzzz

Jarabi tsarki daruwan ganda ,rikici suka hau yi kuma ta ki barinsa ya cire abarsa🍌😂,Ciroma dake fama da pillow ,galadima ya fara qwalla masa kira yazo ya rabasu
Da sauri ya matso yina tafiya yina tale kafa kaman ɗan kaciya
"Haba galadima an ta6a gujewa gimdin mata ,musamman irin ta wannan me maiƙo ,ga ruwa ,fishaaa💦.

a galabaice yike magana,iyyee saboda ba kai ba ne

To sakko ni kuma in maye gurbinka,ai ni banki mu kwana a haka ba

Eh zo kaji yanda nikeji,wannan ta wuce tunaninka harija ce,lamba ɗaya...

ya ke maida bayani daidai sanda ya dirko yina gantsarewa yina dafe kwankwaso
32&33

*Ƙurunƙus😖*
Ƙuliya sosai temper ɗinsa ke daɗa hawa
much more in yayi dialing number adnan yaji not reachable...shikenan saidai in zauna da matan nan nikuma baza su rufa mun asiri ba any more?Adnan yaro na ne da banda wani subtitute bayan shi,all what i've na same shine da mahaifiyarsa,i can even said ive no regret don na ba adnan duk abunda na mallaka,amma adnan baya gida ina zaune comfortably in readiness in yi barci? Wannan ba abu mai yiwuwa bane ba

Yina kaiwa nan da zancen zucinsa yayi tsam da ransa tare da zuran makullin motarsa ya fito da niyyar fita

Har ya fito compound ba wanda ya sani,saidai yina tada mota zai warming ya fita ,sai gasu sun firfito da sauri,kasantuwar dare da ya raba ko ina yayi shiru

Alhaji fushi kayi zaka tafi ka barmu sabida munyi fada ,so kayi hakuri zamu chanja inshallah,kar ka fita a wannan daren fitar ka haɗarine,plx...

kallon sheƙeƙe yayi masu duka ,kafin ya kalli hajiya babba,

"See yanzu in yaranki ne basu gida baki san inda suke ba ,zaki iya zama...to ya kikeji ni da adnan ɗina?"

tsaki tayi kasa kasa,jin ya ambaci kalmar "Adnan ɗina"

"Au to Alhaji ai adnan din ne ba hali ɓera yaje kasuwa,in ba haka ba wa yike faɗawa inda zai je in zai fita,? kuma kowa ya sanshi da yawan clubs da dare,so who will care...."

katseta yayi cikin hargagi
"kar ki jefi gudan jinina da kalmar 6atanci,don kowa yasan balarabe da son jin daɗi bare mu ƴan *AHLAN MUSANNAH FAMILY* so this is common baku ta6a kamashi da mata ba,ko giya,so don allah karku tunzura ni!"

shiru sukayi suna sauraron fadansa,banda uwargida data shiga Ruɗu ,don jin sunan familyn da ya faɗa,anya tympanic membrane ɗina ya faɗa mun dai dai? Wato da ya qara sunan shi da Ahlan,shi din ya fito daga ƙabilan Ahlan ne,wanda akayi tahaƙiƙin kaf zuriyar su ,shuwagabanni suke Zama a duniya ..saidai ya akayi yaji hausa haka?ohk dama yina da dangine har haka ,amma tsawon shekaru bamu sani ba? tab dole in canja shiri a kansa,a wannan karon ba dukiyarsa kaɗai nike so ba ,aah inason in ɗanɗani romon izzah,amma ta yaya?..."
amsarta da bata samu ba kenan taji Nnenna na magana

"ƙuliya ,i've heard adnan with his friendz ,talking about his crush at one university of this town which i cant recall the name,so surely,ought to be with them ..." katseta yayi ,ke kar kiyiwa ɗana sharri
Amma rantse masa tayi da gaske ne
ƙwalwarsa a take ta juya,kardai yina wajen wata budurwace a university zai ci amananta bayan yasan an yi engaging ɗinsa da wata

amma bai damu ba ,kawai ya faɗa ,motarsa,,mai gadi ya kware gets ya fita shi kaɗai ,yike driving bako driver.

matan kam,harara suka shiga bankama juna musamman ,yoruba women da tasan wannan karon in alhajin ya dawo a wajenta yike,itace me rabon tsaraba,amma sun ɓata mata komai,

"Amma wallahi ,na gaji da shirya plan a kanka yina rugujewa,dole ka mutu a wannan karon ƙuliya...don na ƙosa in zama shugaban kaina in facaka da dukiyar da ka birne a ɗakina da ba wanda ya san dasu sai ni kaɗai..."Cije le6e tayi tana murmushin ƙeta
"Inama yanda ya fitan nan ƴan bindiga daɗi su harbesa a kawo mana saƙon mutuwarsa..."
Da haka tayi tsaki ta juya tayi hanyar part ɗinta
"Allah yayayewa algungumi ,duk abunda ke faruwa ,ko ƙala taƙi cewa ,to indai nida Nnenna ce zamuyi tsiya mu shirya,gyaran zama kenan ma"
Ta fada tana rungume Nnenna,don ta cusa mata haushi
saidai ko kallo basu isheta ba,kawai plan ɗinta take hange,don sai tayi facaka da naira ,ta taka matsayin manyan mata masu taka motocin da suka fi tsada a nigeria.
Don haka kallon maras rabo take masu,tunda taskar arziƙin mijinsu ya haƙa a ɗakinta ya binne.

**
Cikin sa'a quliya ya tafi jami'arsu nabeelah don yafara bincikensa ta nan,Alhamdullah a wajen securities dasuke gadi yaji komai,don haka suka wuce sick bay ,cikin mummunan tashin hankali...
Yina Ganin conditions ɗinsa yayi requesting refer ,a daren aka saka shi a amɓulance suka tafi wata private hospital inda files ɗinsu yike,incase of necessity



***
Ummi amarya ,yanzu ta zama er gaban goshin umma ,komai takeso yi mata ake da rawan jiki,yanxu haka malaman gyaran jiki ta ɗakko mata,saboda sanin ummy gidan mata huɗu zata shiga,dole ta tsumata da kyau,don ta lura,jinin ummi kamar ba irin na sauran en uwanta bane *Harijai* don in su hajjo ne saidai ayi masu na matsi saboda an gantale a waje,amma fannin gado,batada matsala ,indai sex na sa ,mace ta mallake miji ,to ta gamsu da jinin ƴaƴanta ,saidai ta lura,ummi kam salamatune ƙala shiru,bata ko ɗan feelings da ciwon mara irin na ƴan uwanta dakenuna buƙatuwar ɗa namiji,in kuwa haka ne,ko ta shiga zata ɓata masu shiri...Don ba za ta ringa wawuso masu kuɗi ba.


malaman gyaran jiki tana zuwa ta saka a ware masu ɗaki,bayan ta gaya masu kalolin aikinta da farashin kowanne
me tsadar ta ɗauka sannan ta fara bata advance ɗin dubu sabain ,a cikin kuɗin da ƙuliya ya bari,don haka akwai sirrin mallaka (zan tura a paid group wallahi kikayi zakisha mamaki,amma bazan saka a littafi ba,saboda zalunci,imdai mallakar mijine,zakiga yanda miji zai zamar maki ɗan aiki,me tausa ,aljihun shi naki and more,sis am serious😂kishiya akwai abunda za kiyi mata tana ganinki gabanta zai ya na faɗi,ba ruwanki da boka ko malam,sirrinki a tafin hannunki🙌)

Ni bamalli nace lallai ummi zata buwayi kuliya,don ban yarda jininta ba sirkin *hajirci* ba

Da maganin sanyi ta fara don a cewarta indai akwai sanyi to ni'ima bazai zauna ba,bare har aji daɗin kwanciyar aure
ga wasu kalar maganin sanyin,KAYAN HADIN SHINE:

GARIN HULBA COKALI 6.
KANKANA ( WATERMELON ) KWALLO DAYA:
TAFARNUWA SALA BIYAR 5.
CITTA MAI YATSU 4.
TSAMIYA ( SABUWA ) 4.

YADDA ZA"A HADA MAGANIN:

za'a yanka kankana kwalo duka ( kada a cire bawon ) sai a zuba cikin ruwa ( LITA 4 ).
Sai a zuba tafarnuwa DA citta DA tsamiyar cikin ruwan za'a Dora a wuta sai ya Kai 30 minutes
Sai a sauke ya huce za'a na sha SAFE DA YAMMA

KAYAN HADIN NA BIYU
GANYEN AYABA KO GANYEN MANGWARO DUK WANDA AKA SAMU ZAIYI AMMA KADA A HADA SU GABA DAYA
TAFARNUWA SALA BIYAR 5.
TSAMIYA GUDA 5.
SAI a dafa ya Kai 30 minutes idan ya huce sai a sha Kofi daya ( SAFE DA YAMMA )
SAI BAYAN 1 hour sanna za'a ci abinci
GARIN HULBA COKALI 5.
GISHIRIN MIYA COKALI 3.
SAI A DAFA ANA ZAMA TSAWON 5 MINUTES.

WANI MAGANIN 2
GANYEN AYABA
GISHIRI MIYA COKALI 3
SAI A DAFA ANA ZAMA CIKI TSAWON 5 MINUTES:

WANNAN HADIN NA GANYEN AYABA YANA MAGANIN
KAIKAYIN GABA KURAJEN GABA KANKANACEWAR GABA DA SAURANSU
saida Ummi tayi sati biyu tana shan maganin sanyin sannan taje ga sirrin ni'ima...

```Assalamu Alaikum,sisters kamar yanda kuka sani na rasa babban wayata,wanda duk yawanci akai layin dake kai nayi saving numbobinku ku da kuka biya wannan littafin na *hariji* Do n haka nayi missing numbobin wanda suka biya,sai kadan na wanda suke qaramar wayata,don haka na yanke shawaran chanja group,saboda in banbance wanda suka biya da wanda basu biya ba,don haka daga yau zan daina post a nan ,ki biyoni ta pc da shaidar biyanki don in saki a sabon group...Ngd```

*Cigaban labarinmu*

Bayan kwana biyar,Adnan jikinsa yayi kyau,bai iya 6oyewa dad ɗinsa abunda ke faruwa ,don shine kaɗai,ya ɗaukesa abokin shaawara,amma abun maimakon gyara sai komai ya dame,ƙuliya yayi takaicin haɗuwar beelah da Adnan,don ya lura wannan yarinyar me ƙaton goshi ba ƴar ɗa'a bace.
Sosai yafi Adnan fushi,A take ya kira baban beelan,a matsayin ya jawa ɗiyarsa kunne kar taje ta ja masa asaran gudan jininsa
kowa yasan alƙali da kwantar da tarzoma,soja kuma da faɗa ,zuciya a ƙumba
don haka fushi yayi ya dinga bala'i ,har yina turo masa chart ɗin Adnan da beelah
da voice recordings na hiransu,kota waya ko in yazo zance

ya rufe hujjojinshi da cewar "ƙuliya ɗanka ya kamata ka jawa kunne ,sannan ka nuna masa yanda ake tattashin mace har ta soshi ,ba kullum ya ringa zarginta da kula wasu mazan ba"

Kashe datansa yayi bayan ya gama karanta sakonnin baban beelah,sannan ya waigo ya kalli adnan dake kwance relunctantly,da jajayen idonsa ya rine da 6acin rai

"Son? yarinyar nan batayi sa'ar iyaye ba,tunda duk harkar sha'anin soyayyarku ubanta ke ɗaurata tayi maka,so yanzu base on my authority na ke baka umurni ka rabun masu da yarinya,in ba haka ba,har abadan sirrinka bazai rufu ba,Allah zai dubi niyyarka ya baka mata daidai kai...ƙurunƙus!! Na gama magana "

Atake numfashin sa ya fara punuctuating ,ya rabbi see me through,an rabani da my beelah,a lokacin da nike tsananin buqatarta
Atake maqoloton maqoshinsa ya fara kaiwa da dawowa,kamar zai haɗiya ransa saboda wani irin kuka da ke ciyosa

ƙuliya bai kuma kallosa ba ,ya fice a ɗakin ,da niyyar kafuwa a abunda ya zartar...

*Don Allah a daina fitamun da littafi,haƙƙi nane ,ban san kinyi ba,bare in yafe maki,amma tabbas kuna jamun zagi kuma gaskiya in aka zageni silarki ban yafeba,yafi maki sauƙi in kinsan fita dashi zakiyi ki biyoni in baki kuɗinki. My friends If u felt interest pay via this 7782217014,fcmb,Mohammed Hassana or mtn card 09065990265 all @200 regular group @400 VIPs*
34&35


*An yanka ta tashi😪🧚‍♂️*


Ƙuliya dake zaune a study room ɗinsa sosai abun da ya gani a *CCTV* camera ɗinsa ,da yayi placing ,ba tare da sanin kowa ba ya bashi mamaki,amma kuma ai ba abun maamaki bane saidai a matsayina na Alƙali mai zartarwa i need to prone into action ,da wannan tunanin ya tafi ɗakin ,yaroba woman ɗinsa
Ruɗewa tayi,harda su tsalle,duk tunaninta *Mugun* da tayi yayi aikine ya tunkudo quliya zuwa part dinta,saidai a bakin windown bedroom ɗinta ya tsaya ya kirata
Jiki na 6ari ta je ta jikin windon
"Ran me gidana ya daɗe"
"Ina kika fita ba tareda izini na ba!"
Cikin ta a take ya bada sauti ƙuuuu,idonta yayi rau rau,kafin tahau inda inda na kare kanta
"Allah ya tsinewa mai ƙarya?" Ya tambayeta cikin ɗaga gira
kya6a fuska tayi kamar small baby,sannan ta kumbura fuska Kamar za tayi kuka "A'ah ,tuba nike alhaji na"
Sosai yaji action ɗinta yina stimulating secondary sex arosa ɗinsa,a take muryarshi ta dishe, amma kuma tuno plans ɗinsa akanta ya sashi watsa mata wani kallo data kasa gane ma'anarsa
juyawa yayi saida yayi taku biyu kafin yace "To my room now"
"Nagode jarumina"

Yina bada baya ta doka tsalle ,ta kama waya da ƙawarta
"Ke common aiki yaci,yanzu ya biyoni harda tukwuicin kira (shiru tayi tana sauraran daya sashen) ...hmmm na zama ƴar gata fa ,
kedai bari kuɗinki na dabam ne,nasan yau ban fita sai na shaƙi miliyoyi,,hmm yi haƙuri garan baya transacting da banki saboda rashin gaskiya kuɗinshi saidai ya haƙa rami ya zuba ko in ya mutu ya iyalansa zasu sani oho!
Ohk bye
ta katse da sauri ta ɗauko shu'umar humran ta goga ,ta murza powderda bokanta ya bata a fuska,ta ɗakko wata dakakkiyar shadda yasha stone work ta baza gamida kafa ɗauri
koda ta fito saida ta kewaya ta babbar tsakar gidan yanda duk matar za suga wucewarta part ɗinsa a maimakon ta shiga ta ƙofar da yayi ma kowaccen su provided don shiga ɗakinsa

Aikuwa haqarta ta cimma ruwa,caraf a idon dukkansu dake varendar ɗin ɗakin uwargida ,sun kira me lalle tana masu red henna...
da gayya take canja salon tafiyarta ,saida tazo gifta su ,sannan tace "sannunku da ado"
"yawwa sannu da wankan iska" suka bata amsa a jere
Saidai maimakon taji haushi saima ta basar
"biki zamuyi ne akeyarfa lalle haka "
"hmm gayu wa miji"
"hmm i see"
"Ke kuma ina Zaki kin kafo dauri kamar gwaggoron da"
fari tayi,still bata nuna taji tadamu ba akan zagin daurinta da sukayi ba
"Wallahi ku dai bari,wai me gidan ne jaraban tsufa ta tashi,amma na san bai wuce in masa tausa ba,kunsan isashiyar mace ita ke shiga turakar miji da tsakar rana" tana kaiwa nan,aikuwa Nnenna ta biyota da gudu
"Inkin isa ki ci mun kwana allah ya qona ni"
"Yooo dama maraban kahuri dajahannama mutuwa,maga isashshe"
taruga da gudu,ta kewaya sassanta ta shige ta kofar da ta dace.ta rurrufe sauran qofofin sannan ta fara duddubasa ,amma ko ina bayanan ,wani ɗaki da bata taɓa ganinsa a buɗe ba ta gani ya buɗe
A cikin sanɗa tayi peeping ,kuɗi ta hango a tuttutse a ƙasa kamar bolan takardu...A take maitarta ya ƙaru
"Wow sai kace ina production room a central bank?"

Shiga tayi kai tsaye,saidai me ? suddenly ,tayi tuntuɓe da jikin ƙuliya,yashe a ƙasa ,da tuntsiraren mug na coffee
Damm!!
gabanta ya faɗi
da gudu tayi kansa tana girgiza shi ,"Allhaji lafiya,wayyo alhaji karka mutu ka barni,in ka mutu ka barni da marayun qananun yara wallahi nima binka zanyi!
shiru tayi jin still be motsa ba
Kai kodai ya mutu ne?!
da sauri ta kafa kunne akan qirjinsa saidai ba numfashi ba alamarsa
"Na shiga uku!"
da sauri ta dauki wayarta ta fara dialling number doctorn ta
"Hllo likita meye alamun mutuwa?"
"Mutuwa ai shine complete cessation of brain activities"
"likita ya zan gane mutum ya mutu,bayan daukewa numfashi?".
"ki danna jijiyar gefen hannun mutumin in baya harbawa to sai hkury,amma waye ya mutu,na jiki a ruɗe?"

kashe wayar tayi ba tare da ta bashi amsar ba,ta danna jijiyar shiru,aikuwa da sauri ta daka shillo ta ɗare ƙirjinsa,ta fara kiran an uwanta
"Ehooo babbar giwa ya faɗi,zamuja kaya,ina faɗa maku akwai get together a murtala avenue gobe,wow sai munci uwar naira"
"ke badai ƙulia bane ya mutu?"
"Aikuwa ya noshi basket ya wula barzahu"
"kedai,ya kika sani"
"ke yanzu na shigo wani private room dinsa na ganshi a mace allah yasa wannan arzikin rabo nane,sai yanzu na gane na dakina ba komai bane...inajin mugun ya tafasa kofee ne da ruwan tsaka bai sani ba ,garin rashin yardarsa ya kashe kansa
Ta qarashe wayarta gamida daura qafa daya kan daya,sannan ta fara kiran en uwan zamanta tana kwatsa ihu da kururuwa alhaji ya mutu
tana jin gida ya birkice da ihu,ta kamosa ta yar a tsakiyar palo,tasa mop ta gogo ruwan koffen ta zuba a cup din tamaida private room din ta datse ta cire makullin ta saka a aljihun doguwar rigan ta
"In adana kar ya shiga rububin gado!".
Nnenna ma daki ta koma ta kira saurayinta "Adams ,jubilee jubilee,you have to join me to jubilate ,as am telling you my alhaji kick d basket"
"what a cheerful moment,lellai we have to rejoice" cewar sauraynta daga ɗaya ɓangaren
36&37


Jimawa kadan suka fara shigowa kowa da kalar style din kukanta,wanda a zahiri duk qarya ne,me dan dama dama a ciki,banufiyar matarsa da take kuka saboda sosai taso shiga zuriyar *Ahlan musannah* ko ta baiwa idonta abincin madaran izzah da al'adun larabawa da suka riqe ,kuma sike amfani dashi kawo yau,don haka kuka sosai takeyi tana jujjuyasa.
kafin ta duqa a gaban fuskarsa ta tallafo gemunsa ,ta watsa masa rinannun idanuwarta a kansa
mijina ya za kayimun haka? ya zaka mutu a lokacin da nike ɗaukin zama dakai?ka tashi ka fada mun ba mutuwa kayi ba,ni ina zargin wannan matar tana da hannu a kashemun miji,wayyo allah na na shiga ukuna ina za nine?..."
seat room dinsa aka wuce dashi anan za ayi masa wanka akaisa makwancinsa,saidai ana kaisa maganin da yasha da zai dauke masa numfashinsa da duk wani psycho motor activities dinsa ya daina aiki,instantly ya fara kokarin recap,amma ya kasa,sai dai yasan cctv dinsa ya nadar masa komai
Itakuma bayarbiya uwar ƴan son kuɗi ghana must go ta kira en uwanta suka zo mata dashi bandir bandir,ta ringa ciccika kudi tana sakawa ana firfita mata da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login