Showing 9001 words to 12000 words out of 38051 words

Chapter 4 - Banana Island Book Complete Hausa Novels by Oum hairan .pdf

17 Nov 2025

112

kan gado ta zauna tana kwance veil ɗin kanta ta wurgo kan gadon
Lili

“uhm uhm zoki dauke mayafinki Alkur'an bazamu ringa haɗa kaya ba da na dattin zina”

Caɓe fuska tayi
“Lili come on! we are married ne ”

“Ke ba fahimta ba what do you mean?”

Miƙewa tayi tana rage kayan jikinta tayi saura daga ita sai pant da bra sannan tayi saurin ɗaura
towel ta zare pant ɗin ciki ma saboda yanda taji ana urging ɗin ta ta ciki da tururin azaban zogi

“Lili we just cased but once ,He fucked me messlessly � aushhhh so painful wallh kaamar
zaa ɓarani haka nikeji”

“I see� and you prove it to me now,Ifty bakida hankali ,kuma baki tausaya ma iyayenki ba kin
zalunci iyayenki sannan kin cutar da kanki.....wannan shahararren mutumin ne zaki yarda ya
yaudare ki har ki amince dashi ki bashi jikinki ? Yayi maki kyau ,ina tausaya maki ranar
nadama.....Kuma zan lanƙwashe hannuna in cigaba da shan kallon drama ,jami'ane dai ko gaki
gata nan ,anyi wanda suka fiki kuma sun wuce ba'a fasa ba ,amma silar hakan ya barsu da tabo
na har abada kije”
Ƙare maganar tayi tana shashekar kuka idonta ya cika da ƙwalla

Tasowa tayi da sauri ta rungumeta. Tana rarrashinta ,daƙyar ta shawo kanta sannan ta soma
karanta mata labarin abunda ya faru Tundaga fitar ta Hostel har dawowanta

Sassaukan ajiyar zuciya ta aje “Awwwwn amaryar richhh � Gaskiya na taya mu murna”

Kautar da kai Ifty tayi “Lili ban iya ɓoye maki komai ,amma mutumin nan is rude� bazai raga
ma mace a bed ba,Ni bazan sake binsa ba ”

“Aah fa aure ibadane yanzu dai bari in sa maki ruwa ki gasa jikinki ....kinsan amarya sada
gashi��”

Wani abu mai kaurine ya tsaya mata a maƙoshi “Shikenan kema kin daina sona ko ,Allah bazan
bishi ba”

“Inba sai kin bishi ba i bend like this gwara ma ki tashi ki gyara kanki amarya da ango
cancankas”

***
Lili kula ta musamman ta baiwa ƙawarta dukda batasan pain ɗin ba amma tana karantawa a
littafai and she's University gurl ,saida ta tabbatar ta gama satisfying ɗin ta sannan ta koma aji
,amma tana zuwa taga malami ya shiga ,Ba tayi gigin shiga ba ganin wasu ɗaliban a bakin ƙofa
,alamu ya nuna sunyi pleading an hanasu shigane.
Juyowa tayi ba ta wani damuba ,dama ajin malam Dauda ba faye ganewa ake ba ,hiransa yake
dingayi da shashashun ƴan mata marasa kamun kai ,in ya gama time ɗin sa ya kusa ƙare wa
sai ya ba class rep. Handout yace a siya. Dama dai attendance taso ta saka masu ita da ifty

,amma tunda hakan bai samu ba sai ta koma jinya .

Juyawa tayi ta kama hanyar Hostel ,maganganu ta ringaji a bayanta ana dararraku ,waigawa
tayi Su Sumayya zakari ne da su Faty

“Hajiya bazan iya zama ina kallonsa ba wallahi ,don nifa bashi nake kalloba ...kobokoh �
Ɗin sa take mun gizo a ido ,wallahi malam Dauda gama hawa ne,Shiyasa kinga last Haɗuwar
mu dashi ,saida na samu zumata mai kyau nasa a Auduga nayi matsi dashi ,ban cireba saida
zan shiga wanka ina fitowa na shafe Hq ɗina da man zaitun da hulba ,Na kaɗa ɗanyen ƙwai na
zuba ruwan Lipton na shanye ,OMG my love kinga ruwa ahhhh...Haka nayi ta zuba kamar
famfo ,ga tsantsi Vagina ɗina tsantsi wallahi duk girmar kobokoh ɗinsa da nike baku labari
saida nayi accommodating ɗin sa tsaf batareda naji zafiba saima daɗii�”

“Aaah dole kice mu taso mu fita kar ƙawata tayi ta yoyoh a aji ”

“Ke Bama Ni ba shi kansa ya fara shiga halarar ehyaneh ,bakiga yina sakin layi ba a zancensa?
Ɗagowa dubu idonsa na kaina...banason ƴan aji su gane ne yasa na fito don wallahi yina cika
kallona zan cika masa ruwa a wandonsa Ni babu ruwa saidai ya kasa fitowa a wannan saman
mimbarin malam ....ko yanzu ina da yaƙinin Bananarsa ta fara motsawa ”
Girgiza kai kawai Lili tayi ,sam bata jin haushinsu saima tausayi da suke bata ,wato masu laifin
zina abun tausayi ne ,musamman masu yi babu nadama suna Alfahari da hakan,lallai Allah ya
jarrabesu kuma suna buƙatar Addu'a

Fasa komawa Hostel tayi ta fice gate da ƙafa ta tari ɗan sahu ya wuce da ita Islamic chemist
Abubuwan Da taji su Sumayya na lissafa wa ta siyo ma Ifty ɗin ta ,ko banza gwara ta nemo
kafin ta manta sunayensu tunda ga inda aka fi buƙata nan inda za'a gyara
sunnah�.......................




Littafin nan na kudine Regular 300# vip 500# special 1k
Zaki iya biya ta katin Mtn ma wannan Number 09065990265 ko ta bank ɗin nan 7782217014
,Mohammed Hassana, Fcmb.
Shaidar biya ta numberna
09065990265
(Plz banason Kiran waya)
️ _*BANANA ISLAND*_
_(Billionaire's paradise)_

Book 2
Page *H*

Na...
Oum Aphnan ✍

```Littafin kuɗi ne ,in kika fitar mun dashi kin cutar dani```
___________
Banana island en banana demand�

Bayan magrib .
Adnan a matse ya dawo daga office,Tunda yaje baida kataɓus ba abinda yake tunawa sai
lokacin da suka shanye tareda ifty ,sosai yake sha'awar matarsa ,gashi ya kirata Aalimace ta
ɗauka tace masa tana barci ,anan ya danka mata amanar kula da ita.
Sai kuma ƙaƙa ? Har yamma ko ya kira wayarta bata ɗauka sarai ya gane ƙin ɗauka takeyi
bawai barci bane ,wannan rashin ɗaukan wayar da batayi ba ya daɗa azalzala masa son
kasancewa da ita,yayi kewar shagwaɓarta ,frankness ɗin ta da surutunta...sosai yakeso ko
ɗaukan wayarsa tayi yaji muryarta ya samu sauƙi amma ta ƙiya.
Jikinsa ya mutu sosai ,wanka kawai yayi ya zauna a tsakiyar falonsa dagashi sai gajeran
wando,ƙwarar idonsa sakaye cikin masu duhuwa . iskar Fanka da sanyin Ac da ya ƙure ne
suka haɗe suna firfita ilahirin gashin jikinsa don haka gabaɗaya gargasansa suka miƙe

He really looked violent ,karkaɗa ƙafa kawai yakeyi yina cigaba da kiran wayarta in ya katse ya
sake kira ba ƙauƙautawa

Ganin Batada niyyar ɗauka ga jikinsa ya mutu yasa ya kira yaronsa Mr. Raj ,sojane kuma driver
ɗin jirgin sama atimes tare suke fita in yina son zuwa outing

Mr raj yina ganin kiran Adnan ya miƙe ya ƙame ma wayar kamar yina gabansa kafin yace
“Hello Weldon sir good evening”

“Raj . Aje uni lag a ɗauko mun iyalina yanzun nan ,zan kira Director Admin ɗin su yasa a kirawo
maka ita daga hostel”

Ƙamewa yayi “Yes sir”

“Kaje wajen Tukur ka amsa makullin mota kaɗebi boys ‍♂️ saboda tsaron lafiyarta ”

“Yes sir”

Tsaki yaja ya kashe wayar .sannan ya fara lalubar Director Admin ya shaida masa abinda
yakeso, jikinsa na rawa shikuma ya kira Head of department yace ayi maza a kira warden taje
ta Nemo iftihal a hostel mijinta ya aiko ɗaukanta

****
Lili Kallon Ifty tayi da ta ke sanye da wata doguwar riga mai jikin roba roba baƙi ,ta kame tarin
gashinta da baƙar ribom ,sai chatting take ta computer dinta tana murmushi ,in taga ya kira
wayar wani daɗi takeji tana washe baki ,har yayi ringing ya katse ,tanajin a ranta ta cika mace
gashi tana tamola da zuciyar young billioner kamar Adnan.
“Ifty kiwa girman Allah ki tashi ki tafi mutumin nan bazai daina kiranki ba,in bakije ba ”

“Lili zani ai”

“Da gaske zaki? Kinga ni Mubarak yazo wajena kar in fita na sakankance kin tafi indawo in
ganki a daki hayar Lagos dai kinsan akwai cunkuso musamman sa yamma haka...You ought to
be leaving down”

“Zan je inshaaaAlllah” ta kaurara inshaalh ɗin a halshe tana ɗan dariya

“Hmm ɗan izala yaso ƙarya yace inshaalh!� Yanzu ne ma kika tabbatar mun bazaki ba”

“Lili ki ƙyaleni Plz in chatting ɗina in peace ,wannan mutumin bai dau dani ba da ace ya damu
danida shi zaizo yya daukeni da kansa”

“Famous person kamr wannan kike jira ya zama drivernki Hajiya na barki lafiya inje in bawa
nawa fulawar ruwa ”

Dariya ifty tayi .“Nope ba haka ba Allah na dawo daga rakiyar masu kudin nan ne ,gwara in
tsaya a lower class ɗina ,gaye is too arrogant ko fucking ɗinki zaiyi da gadara ,akan mene? Ya
nema wata”

“too kaji rikicin ma'aurata hmmm Love one tin tin”

Ta shashantar da maganar ta yi ficewarta

****
A gaban Hostel wasu sheɗanun jeeps me baƙaƙe wulun wulun da baƙaƙen tint suka faka a
gurin sai farar hilux bakajin komai sai ihun jiniya ,kamar wani Gomna ko sarki aka kawo ,waje
yayi tajin tajin sai ga Lili ta fito

Tun...tun...tun cikin yanganta zata wuce ba tare da ta kalle wajen ba duk da yanayin wajen yaso
jan hankalinta ,amma tasan ƴan makarantansu da jaye jaye waya sani watace ta janyo wani
ƙusan a gomnati ?

Su Ruky ne sukace ma Madam tambaya (Warden dinsu) “Yawwa ga roommate ɗin ta nan
Ma!.....Aalima!?”

A tsorace ta waigo “Je ki kira mun Iftihal”

“Yes ma!”
Tana shiga ɗakin ta gan ifty har ta kwanta “Hajiya warden na kira”

Zabura ifty tayi cikin tsorata “Lili turn ɗin wankin bayinmu yayi ne bamu wanke ba,aka kai
ƙaranmu? Kai wa’innan ƴan block ɗin namu akwai jaraba yaseen”

“Yaushe muka wanke toilet din da zai zagayo kanmu ,nima bansan kiran da take maki ba,
gaskiya ki sauri na shanya Mubarak tun ɗazu” mayafinta ta ɗauko na kayan jikinta tayi rolling ta
ɗan fesa turare suka fito

Jiniya taji ba sassauci “Kai wai dama jiniyar da nike taji a daki a nan ne?” shiru Lili tayi mata
,itama sai ta tsuke bakinta
Har suka isa wajen Madam tambaya ,zokiga mata students kowa nason ganin wacce akazo
dauka a wainnan arnakun motocin irin na gomnoni

“Iftihal right?”
“Yes ma!”

“Mijinki ya zo ɗaukanki ,so Ahuta gajiya” walai tayi da ido sai kuma tace “Ok ma!”

Ta ƙanƙame hannun lili suka kama hanyar nufar motan ,Mr. Raj yayi saurin wangale ƙofar ya
koma ya ƙame a jikin motar ,sai da Ifty ta shiga sannan ya motsa ,ya rufe ta cikin zafin Nama ya
koma gidan gaba .

Ifty leƙowa tayi ta window “Lili kizo ki rakani�”

Gwalo lili tayi mata “Babe inbar barak ɗina da wa? Salan ayi mun snatching kinsan halin matan
makarantar nan”

“Ni ko?”

Lumshe ido tayi kamar za tayi kuka

“Baby byeee�see you ”

Ta wuce da sauri ,suma a hankali motocin suka soma barin gaban Hostel ɗin .Habawa daganan
ƴan gulma sukace muma gamu .

Wannan tace in na yarda wannan gajan ƙazamiyar baƙar ,tana da aure in tafi a tsaye”

Sumayya tace “Aure kwuuiii mata aure budurwace kawai dai an gwada mana barikin ba irin
namu bane da mukeyi da tsamaye ,kinsan ƴan daji da iya tsaface ² inba haka ba ina ta roro
wannan multi billoniyar ,ai ko iskancin ne bata ɓata biyu ba tayi da babban gwaska”

“nabi bayan maganarki zakari ,amma wai su hannatu gaya mun suke wai mijinta ne bacin haka
bazai biyo ta wajen management ba ,nawa akayi? An gwada mana zarrah ne.
Ai itadai shegiyar nan Allah ya kashe ya Bata fi'ili kuwa sai wanda ya daɗu,muma sai in baka
bamu ba ka bamu a aljannah”

“Mtseww ke har kin cira rai? Ji sauna ai in na yarda in pieces ,kowaye saurayin zaizo sai na
ƙwaceshi itama baƙa mummuna ta sameshi bareni ga fari ga kyau ga mazaunai hajiyar kujera
ga hutu ga wajen hutawa” suka haɗe hannu suka tafa

“Kinyi gaskiyar ki zan tayaki da binciko ko shi wanene ”

*****

Har bakin falon da yake Mr. Raj ya kaita ,kana yace ta shiga

Tafiyarta gabadaya sauyawa yayi saikace wata sabon kamu ,tana tsayawa a gaban ƙofar saiga
glasses ɗin ya buɗe ziiiii da kansa sai gata ƙwaya a tsaye suna kallon kallo . Tsaf ya ƙare mata
kallo ta cikin Black shades ɗin sa ,bata da zaɓi sai ta shiga

Tafiyarta suna harɗewa ta isa gabansa kamar munafuka ta duƙa

“Ina wuni” ta fada kamar sakarya fuskarta da murmushi irin na calikancin nan.

Wani fizgota yayi ta faɗo jikinta yararrafff ,yakuwa maƙalƙaleta dakyau a ƙirjinsa
Gudun numfashinsa ya ninninku yayi sama jin ƙaransa kake “Fat!...Fat!...”

Hannu yasa ya fincike madubin idonsa
“Ifty kasheni kike son yi?”

Bakinta na rawa tace “Me nayi maka?” a sakarce tayi maganar kamar zata fashe da kuka don
shagwaɓa

“Bakijin yanda bugun numfashi na ke sunturi ,look ...look at me ,ɗago ki kalli cikin idona”

A sanyaye ta ɗago ta kallesa wani jaaa idonsa taga yau kamar garwashin wuta ,da gudu ta
sunkuyar da kanta ƙasa

“ɗago mana kiga infact ɗin da wautanki ta sa zaki kashe mijinki baki sani ba”

“I’m sorry ”

Maimaita yanda tayi magana yayi a lalacen,duƙar da kai tayi tana murmushi batayi aune ba
kawai taji keeeeeettttttttttt!

Yaja rigar jikinta tun daga sama saida ya direta ,ya miƙa hannunsa yina zare hannuwarta a Jikin
kayan.
Ƙara ta saki “No plz”

Cak ya ɗagata ya jefata akan wani faffadar kujera shiba gado ba kuma yafi sofa girma,da
zafinsa ya cigaba da sunce kayan jikinta

Kwantar da ita Adnan yayi bayan ya cire mata ilahirin kayan jikinta ,ya sa halshensa yina
kewaye saman nippy ɗin ta yina matso en madaidaitan nonuwanta masu jan hankali ,itakuwa
duk matsa sai ta gantsare ta saki wani nishi saboda ɗan zugin da suke mata na rashin sabo
gakuma daɗin kamasu da takeji ,shikam wannan nishin da takeyi da yanda take daɗa gantsaro
masa ƙirjin ba ƙaramin ladaftar dashi yakeyi ba ,don haka cigaba da luguiguita nonuwan yikeyi
yina tsotsesu yina squeezing nipple ɗin kamar maisan janyo madara
“Hmm...huhhhh...hawwwnnñn�” ta saki wani irin nishi irin na shagwaɓaɓɓun yaran nan ,gyara
mata kwanciya yayi ya cusa hannunsa cikin gajeran wandonsa ya zaro zabgegen buransa ya
fara zungura mata akan pupsy ɗin ta yina ɗan goga mata shi ,jikinta rawa ya kamayi tanajin
yanda maranta take cika kamar mai tara fitsari a mara ,cikin Muryar matsorata takai hannu ta
dafa maransa ba tareda ta ankara ba saboda yanda ta rikice
“Kar kasa mun abunka da zafi Allah”

Tallafo tayayi ya ɗagota zaune suna fuskantar juna ,da sauri ta maida idonta ta rufe ,cikin gossip
sound yace “buɗe idonki ki kalleni ” motsi takeyi da fatan idonta amma ta kasa buɗewa wani
nauyinsa takeji ,cije baki yayi saboda shi kadai yasan torch ɗin da yake amsa sakamakon gurza
buransa da durinta da yikeyi ,cikin shan yaji ya kira ta a hankali “Mrs mieee” jan sunan yayi
ba tareda ya shirya ba, sakamakon wani daɗi da ya ziyarci ƙwalwarsa na bazata saboda ɗan
hujin wajen fitan ruwan maniy dinsa da ya manne da saman ƴar kaciyarta yaƙi fitowa .,itama
zillo tayi zata ɗago tayi maza ta kamo kafadunsa. Da zafinsa ya maida ita baffff ta kwanta akan
bayanta ,yayi ta maza ya finciko Buran ta ɗanyi ƙara kawai ya fara mata cakulkuli da Buran a
bakin ramin duri ga ruwa na gangaro mata a hankali

Jin wani dummm tayi a hujin kunnenta wasu abu na yamutsa mata a ƙwalwar kanta hannayenta
duk biyun takai saman gashinta ta fincike ribom ɗin kanta ta fara yamutsa gashinta tana
bubbugan gefen kunnenta ,tana wushirshire da ƙafarta

“Wai menene wannan”

Ɗagota yayi zaune suna fuskantar juna ya maza yakai bakinsa gefen kunnenta ya saki bakinsa
a hankali wani iska mai kama da hayaƙi ya ringa wuce mata cikin kunne daga bakinshi

Birkicewa tayi gaba-daya

“Aah wayyoooo Fm station aka kunna mun a kunne ko me?Washhhhh ”. Kawai sai tayi wani
zillo daidai sanda taji wani abu mai kama da tushen rake ya tokare a ɓulin ramin
gindinta,hangame baki tayi zatayi ƙara amma cakkk ƙaran ya ɗauke

Hura mata iska ya sake yi a kunne cikin wani irin exhausting voice yace “Inci ? Kin yarda in ciki?
In Baki yarda ba zan zare kinji mrsss mieee” ya ƙare maganar bakinsa na makyarkyarta
cillinsasai hahharbawa take a gindinta .

Hawayen daɗi da wuyane suka gangaro mata lokaci guda ji take kamar ana ɓaɓɓarata “ka ciiiii”
tayi magana da ƙarfi tana wani gantsarewa kamar mai son kufcewa a hannun wani ,hannunsa
yasa akan ƙirjinta ya hankaɗata baya ta faɗa ta kwanta a yanda Yike a kneeling haka ya fara
sossoka mata Buran yina thrusting in and out
Wani irin gurnani yikeyi yinajin wani tsantsi da ruwa na haye masa kai

“fitsari fitsari wallahi zan maka anan”

“Kiyi my baeee in kinyi ma zan tsotse fitsarin ”

“Wayyo me kake saka mun wayyo torrrrrrr ahhhhhh” cigaba da karkaɗa mata yatsa ya cigaba
dayi akan clit ɗinta (ƴar tsakarta)

Sambatu cigba dayi Bata San ma me take cewa ba hannayenta na kan linen ɗin tana fizgarshi
tana duddukan inda take kwance.




Littafin kuɗine , Regular 300# vip 500# special 1k
Ta KATIN mtn zaki biya ko ta nan bank ɗin

7782217014 ,Mohammed Hassana, Fcmb
Shaidar biya ta nan
09065990265
️ _*BANANA ISLAND*_
_(Billionaire's paradise)_

Book 2

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login