Showing 33001 words to 36000 words out of 57757 words

Chapter 12 - KING ROMANCE COMPLETE BOOK BY OUM HAIRAN.doc

20 Nov 2025

177

Mama sai bala'i Ammy take tana cewa  Amina babu wani a hankali da zaabi abin nan wlh dole a ha?ura da auren nan bazai kashe ?ar mutane yasa mu shiga uku ba ai dama duk abinda mutum ya tsana bazai taSa sonsa ba yaje ya rayu da wacce yakeso itama Allah ya bata lafiya ta samu wanda yake sonta ta aura" cik ya tsaya numfashinsa na neman Waukewa kansa ya mugun kullewa ya nemi guri kawai a corridor Win ya zauna kansa na juyawa yana tambayar kansa laifin da yayi me girma haka da yasa ake faWin waWannan munanan kalaman a kansa harma ana ala?anta masa mata da auren wani.






Da?yar ya iya tashi ya shiga parlourn Ammy na ganinsa ta mi?e ta bar gurin ya bita da kallon mamaki har Saida Mama tace  Captain ka zauna mana" zamewa yayi ya zauna a kan tiles yace  Don Allah Mama ki faWan meye laifina ne da Ammy da Baffa suke irin wannan fushin da basu taSayi dani ba, wlh koda nake i?irarin banasonta ban taSa cutar da ita ba a zamana da ita na kwana huWun nan amma naga kowa fushi yake yi Dani akan abinda ko bani ta aura ba dole sai ya faru"
Zuba masa idanu Mamah tayi tace  Fu'ad kenan yaushe zaka tafi?" Matsawa yayi jikin Mama ya Wora hannunsa a cinyarta yace  Don Allah ki sanar Dani abinda kika sani" dafa kansa tayi tace  abinda ka sani shi kaWai na sani Captain" ganin batada niyyar magantuwa yasashi cewa  Shikenan Allah yasan abinda aka Soyemin ina matata" cikin fushi Ammy dake fitowa tace  Tana gidan ubanka Fu'ad ficemin daga nan kafin na nakasaka kaima" Wagowa yayi da nufin magana ta daka masa tsawa tace  Wlh idan baka fita ba saina illataka"
Sumsum ya fice cikin kullewar kai ya shiga motarsa ya nufi gidan Saddiq yayi Sa'a yana shiga shi kuma yana fitowa suka haWu a tsakiya Saddiq yace  King Romance daga ina haka?" Cikin damuwa yace  Ina kuka kaimin matata?" Shafa gemunsa yayi yace  Tana gidanka mana" a fusace yace  Ina maka magana akan My Nanny kanamin magana akan Deedah" nufar mota Saddiq yayi yace  Ohhh wai fulani wlh bansani ba saidai ka tambayi wanda ya haWa auren" da wannan ya shige motarsa ya barshi da tsaiwar rashin madafa haka ya koma motarsa yaja ya nufi gidan gonarsa shi ya samu mutum Waya ma da zai faWa masa inda Rahanah take ya rasa to wai meye yake faruwa ne? Sai tara ya nufi gidansa lokacin Deedah ta gama yawon iskancinta da Alh Labaran ta dawo gida tayi wanka ta ?yafe tana jiran dawowar Fu'ad don ta samu kanun labaran borm Win data haWa, yana shigowa ta tareshi da kwarkwasa tana ko?arin shiga jikinsa ya zame yace  Don Allah ki rabu dani Jadeedah" turus taja ta tsaya tace  Au in rabu dakai to na Barka My lollipop wai ina sister Hanah ne na shiga inga jikinta banganta ba" abinka da me neman abokin tattaunawa ya zauna yaraf a kujera yace  Wlh bansan me ya faru ba Bansan me nayi ba kawai Baffa yazo ya Wauketa nayi nayi su barni na ganta sun?i" cikin nuna kaWuwarta tace.






Innanillahi tafiya da ita kuma My Lollipop to me yayi zafi haka" sharce gumi yayi yace  Dole akwai abinda ya faru nan ya kwashe komai ya faWa mata tayi jim tace  Amma kuma baka tunanin ita ta sanar dasu wani abu?" ?agowa yayi da sauri yace  To me zata sanar dasu? Na dameta? Wai Ni ya akeso nayi ne Deedah kowa guduna yakeyi" taSe baki tayi tace  Ni sai nake ganin kamar ba wani abin damuwa bane tunda dama a dole aka li?a maka ita kaga yanzu sai muci soyayyarmu dagani sai kai ita kuma in sun gaji sa nemeka" cije lips nasa yayi ya mi?e ita Deedah bazata gane kalar tashin hankalin da yake ciki ba.
Shiga yayi ya zauna yana danna waya shi ko numberta ma bashi da ita bare ya kirata yaji me yake faruwa, wanka yayi ya kwanta a part Win na Hanah Deedah da ta gama shiryawa yau gida nata taji shiru ta kira wayarsa a kashe ita kuwa girman kanta bazai barta taje sashin wata matar ba, da wannan tayi kwanciyarta sukayi vidcall Winsu da samarinta, washegari ma yayi duk me yiwuwa yaga Hanah abin ya faskara ita kuwa bayan an bata taimako ta farfaWo wani azabbaben zazzaSi ne ya dam?eta Saida ta kwana ta yini a naWe cikin bargo ita dai kawai ta farka ne ta ganta a gidan surukan nata Wakin Ammy to dake ita mutum ce me kunya bata tambaye su me yakawota ba bare ta tambayi Fu'ad Win duk kuwa da cewa yanda taga amsa mata takunkumin fita ko parlourn yana bata mamaki amma batace komai ba kuma tayi biyayya.
Kwana biyu da Waukota gidansu ta wartsake saidai tsamin jiki tana kwance saman gadon Ammy taji an buWe Kofar ta juyo tana ganinsa ta mi?e zaune ya tako a sanyaye ya tsugunna yace  Ya jikinki My Nanny Ammy ta hanani ganinki kwana biyu" ajiyar zuciya tayi tace  Kayi rashin lafiya ne?" ?agowa yayi da sauri yace  Me kika gani?" Wasa ta fara da yatsunta tace  Naga ka rame ne" murmushi yayi yace  Kawai damuwa ce ina takaicin a hukuntani da abinda Bansan menene ba yau zan tafi gashi an hanani dama a kanki kuma an Waukemin ke but idan kin ?ara jin ?warin jikinki ki koma gidanki kinji....."  Bazata koma ba ba?in munafiki uban wa yace ka shigomin Waki tashi ka ficemin" kama yatsan hana yayi ya sanya mata wani ?aramin zobe na gold yace  Zan tafi My Nanny me zaki bani?" Cikin ?araji Ammy tace  Ba magana nake maka bane Fu'ad" cikin karyewar murya da zuciya ya kama hannun na Hanah yayi mata kiss hawayensa ya zubo a hannunta ya tashi da sauri ya fice daga Wakin tayi maza ta mi?e tana cewa  Cherie......" Turata gadon Ammy tayi tace  Karki kuskura ki bishi Hanah na faWa Miki".........



*In kika karantamin littafi baki siya ba ban yafe ba=?L?


*Oum Hairan*

*=?Q?KING ROMANCE =?Q?*



*Paid book VIP 700 regular 300 via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay or moniepoint*



*Contact for evidence: 09031307566*



*33-34*




Da sauri tace  Ammy kuka fa yakeyi kuma ?asar zai bari ya za'ayi a barshi ya tafi da damuwa haba Ammy saikace baasan ha??in Wan adam ba, waini meye yayi muku ne?" Da mugun tsananin mamaki Ammy take bin yarinyar da kallo tana kallon ta ta tashi ta Wiba da gudu tayi waje tana cewa  Cherie! Cherie!! Meye yake damunka Ni ka faWamin na faWa maka rainonka aka bani ko kowa ya kasa kula dakai da ha??in ka wlh tunda Allah ya Woramin ko zan mutu sai na sauke" Isa tayi gabansa ya Wora kansa saman motarsa yana kuka me cin rai kamar ?aramin yaro ta rungumeshi ta baya kawai itama ta fashe da kuka tace  Waini meye yake faruwa ne Cherie Kun sani a duhu kwana biyu banganka ba inata tunanin ko wani abu nayi maka yasaka dawo dani gidan Baffa na kasa tambayar kowa saboda banson aga za?ewata kai kuma kazomin da damuwa meye yasa kake kuka?" Juyowa yayi ya rungumeta sosai a jikinsa yana jin yanda zuciyarsa ke bugawa da ?arfi wani irin abu na ratsa jikinsa game da yarinyar, a hankali murya na rawa yace  Meyasa sukeson rabani dake My Nanny me nayi Miki me kika faWa musu nayi Miki don Allah wlh indai sex ne dake yakai ayiman wannan tsattsauran hukuncin na rabani da abinda nasan muhimmancinsa a yanzu kuma na gane shine rayuwata Nanny ki amince bazan ?ara kusantarki ba su barni na rayu dake iya kallonki Webemin kewa yakeyi don Allah Nanny ki bini mu tafi Texas tare wlh bana iya ri?e kaina na sama da kwana Waya kuma ina burin daina zina har abada"





Cikin kaWuwa da kalamansa tace  Idan tafiya dani Win ne matsala Hammah Fu'ad ka barni ka tafi da Deedah itace matar da kakeso kake burin rayuwa da ita nidai nayi al?awarin ko ba so bazan Barka da damuwa ba a Sangarena Hammah irin wannan tafiyar in mutum yayita da abinda yakeso zaifi samun nutsuwa, kaje ka Wauketa kana tare da Allah Insha Allahu kaji" ya fahimci kowa bazai fahimci abinda yake nufi ba da wannan ya Wago fuskarta ya zuba idanunsa da suke kwance da ruwa ya Wora harshensa a kan kuncinta yana lashe mata hawayenta ya haWe bakinsu nan da nan jikinsa ya Wauki Sari itama nata jikin rawar yakeyi yanda yake shafa bayanta ne ya saukar mata da kasala me cike da tsoro.
Cire bakinsa yayi daga nata yace  Muje ki tayani haWa kayana" zaro masa ido tayi tanajin yanda gabanta yake wani zut zut na masifa tsigar jikinta na tashi, cikin Sexy voice nata tace  A ina?" Part Winsa na gidan ya nuna mata ta Wago ta kalli ko ina ganin babu me kallonsu yasa tace gurin yayimin nisa bana iya doguwar tafiya tunda ka Surmamin gindi"
Wani tsauuuuu yaji jikinsa ya Wauka ya ri?e hannunta sosai yace ok bari na Waukeki shima Saida ya duba yaga babu me kallonsu sannan yayi sama da ita ya cillata ya cafe sukayi dariya ta haWe bakinsu suka nufi part Win nasa, duk wannan abin da sukeyi kan idon Ammy da Baffa suka kalli juna Mama tace  Kun gani ko ai dama na faWa muku kubi komai a hankali Fu'ad shiga rai gareshi ko kun rabashi da matarsa zai janye zuciyar abarsa bare Ni banga dalili Bama yaron nan baison auren nan Baffa ka bashi ya karSa kuma kowa yasan jarabar Fu'ad a gidannan idan kuka barsa da matarsa sai ta saba da abinta kamar yanda muka saba dakai Baffa amma daga faWa muku magana babu bincike kun hau kun zauna duk kun rikitawa yaro lissafi cikin kwana biyu yana tafiya yana sambatu, ai gashinan kun fara gani tun yanzu yarinya dai ta zaSi mijinta"





Ajiyar zuciya Baffa ya sauke Ammy tace  Naga aya Amina Kinga yanda Rahanah ta rikice wai Cherie yana kuka za'a barsa ya tafi saboda bamusan ha??in Wan adam ba, har tana cemin wai ita meye laifin mijinta ne itafa bazata bari ya tafi da damuwa ba rainonsa aka bata eh lallai My Nanny Aikuwa zataci ubanta wlh badan lokaci ya ?ure ba sai tabi mijinta taje idan ya farke mata gindi ta dawo" dariya Mama tayi tace bazai ma farke ba awonta daidai itane rashin sabone kawai yasa take cin wahalar amma yanzu zakiga ta saba tunda ta riga ya samar da hanyar" shidai Baffa barin gurin yayi ya koma Wakinsa.
Su kuwa suna shiga ya direta a katifarsa ta samartaka ya faWa samanta yana dariya yace  My Nanny kin wankemin zuciya saura 3 hour na tafi me zaki bani?" Cikin kirsarta da take sawa taci ubanta tace  Har yanzu fah ciwo nakeji" zaro ido yayi yace  Haba mu gani" janye doguwar rigarta tayi ya zubanta idanu wato Hanah a gurinsa batada kunya, yana kallo ta cire pant Winta ta ja hannunsa ta Wora masa a gurin ta sauke ajiyar zuciya tace  wahala nakesha idan kana cina but gurin sai wani zutzut yakemin tunda ya ganka" wata irin mi?a yayi ya sake maida hannunsa ya cafki belinta yana jan kanta ta sauke wata ?a?arfar ajiyar zuciya tace  Ahhhhh Cherie......." Yanda ta kirasa Saida yasashi wata zabura ya janye ya sakar musu labule ya fara cire kayansa ya zare mata rigarta tayi maza ta haye samansa ta kama boobs nata ta sanya masa a bakinsa ya kama da sauri ya fara sha da wani salo da yasan dole zai fitar da ita daga hayyaci.





Take jikinta ya Wauki rawa ta kama burarsa da hannunta da ta fara aman ruwa ta kwantar da ita a saman cikinta ta Wora durinta a kai ta saita Wan tsakanta saman hular burarsa ta fara gogawa ruwansu ya haWe wani santsi me fidda hayyaci yana fuzgarta shi kuma sai nishi yake yana lumshe ido yana shan nonon daya a bakinsa daya a hannunsa itama goga gindinta da takeyi a saman burarsa wani daWi takeji me zauta ?wa?walwa tunda uwarta ta haife ta bata taSajin daWi irin wannan ba nishi take tana sauke ajiyar zuciya duk da baitaSa samun macen data taSa gwada masa wannan style Win ba yasan yanada mugun daWi kuma da wuri yakesa mace ta samu gamsuwa dan haka ya rin?a taimaka mata tana gogawa kafin yaji yakai gejin da bazai iya ha?ura ba ya tureta ya tashi ya Wauko wani cream ya matsa saman dick Winsa ya sake kwanciya janyota jikinsa yace  Ki....ki cini da kanki tsoro nakeji kar nayi da kaina ace na kasheki" lasar lips Winta tayi gabanta na faWuwa ganin yanda dick Win tasa ke wani ?yalli tas da ita kalar fatarsa tsayawa tayi raba wuta tayi ko kar tayi, idan ta tuna wannan Ramin azabar da take tsintar kanta a ciki sai taji kamar ta gudu, idan kuma ta tuna da damarta sai taji ta dake kawai kamar yanda Aliyar da Sadiya suka faWa mata suma ai duk matane kuma wuyar batasa sun mutu ba da haka har suka saba yanzu sune ma suke cin mazajensu, kuru tayi ta haura samansa Saida ta Wan Waga sosai sannan ta kama Dick Win nasa jikinta na rawa tsoro na shigarta tayi ?arfin halin dannawa ta kuwa buWe baki zata saka ihu tana ?o?arin janyewa yayi maza ya rufe mata baki tare da ri?e ?ugunta.
Taimakon wannan cream Win ne yasa dick Win ta shige da wuri ya kuwa saki wani Sexy sound yana karkarwa ya fara motsata azabar na shigarta sosai ya ran?wafo da ita yace  Kiyi da kanki yafi sauki akan nayi My Nanny bana iya control kaina a cikin gonarki daWinki yayi yawa" lumshe ido tayi ta fara motsawa yana tayata yana lasar lips Winsa wato mace ta cika da kanta duniyar daWi ne, nishi yake yana shan nononta yana kallon fuskatar da idanunta dake a lumshe tana hawayen wahala sun Wauki kusan 15 minutes a haka bayason wahalar da ita yanda za'a fahimci sunyi wani abu da wannan ya dagata a jikinsa ya janyota gefen katifar dake me tudu ce ya s???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?anya gwiwowinsa a ?asa ya buWata ya tura burarsa cikin gindinta tace  Ahhhhh washhhh Cherie wayyoh Allah zaka yagani...."






Kwantowa yayi ya cafki nononta a bakinsa yaci gaba da zunkuWarta 30 minutes yayi kyakkyawa ya kwanta a yana wani irin karkarwa ya tsiyaya mata milk nashi ya lumshe ido yana wasa da gashinta sun Wauki kusan 10 minutes tana shafa bayansa tana sauke ajiyar zuciya kafin ya Wago yace  Babu wahala yau ko?" Lumshe ido tayi tace akwai kaWan"
Murmushi yayi ya shafa gefen fuskarta yayi kissing sweet lips Winta yace  Ok badan zanyi tafiya ba idan aka ?ara sau biyu kin zama yar hannu kema but babu komai zan dawo na tarar da gonata cikin kyakkyawan yanayi amma an cutar dani My Nanny da aka hanani tafiya dake ina tsoron halin da zan kasance a ciki" kama kunnensa tayi tace  To wai ka tafi da Matarka mana" zuba mata ido yayi yace  Tamin me?" BuWe idanunta tayi a kansa tace  Abinda zanyi maka" murmushi yayi yace  Bazata iya ba tun a baya ma Deedah bata iyawa dani kece hannuna nine na buWeki yanda na horaki haka zaki zama koma ki fini" turo baki tayi tace  Allah ya tsareni da finka jaraba kuma itan ma ai hannunka ce" ganin bazata gane ba yasashi mi?ewa ya nufi bathroom ya haWa musu ruwan wanka ya Wauketa sukayi wanka ya kwanta wai bacci yakeji, ta zaro ido tana masa dariya tace  Wai meye yasa Indai kayi sex sai kayi bacci ne kuma kana tashi kace zaka nemi wani" janyota yayi ta kwanta a jikinsa yace.







 DaWi ai mahaWinsa bacci My Nanny zo muyi bacci oya go sleep" lumshe idanunta tayi tanajin yanda yake yawo da hannu a jikinta da haka bacci ya kwashesu shida jirginsa zai tashi biyu da rabi bai tashi farkawa ba biyu daidai, a gurguje yasa kaya ya suka fice yana rungume da ita ya bata Waya wayarsa da bai cika aiki da ita ba da layin da babu wanda ya sanshi sai iya Baffa da Ammy da yan uwansa na gida hatta Deedah bata da layin yace  zan kiraki idan na sauka na baki amanar kanki da gidana My Nanny ki kulamin da komai" zaro ido tayi tace  ni da bana gidanka ya za'ayi na kula maka da gidanka" murmushi yayi yace  Zaki koma ai duk abinda ya faru Wazu a nan gurin kan mu shiga ciki a kan idanun Baffa da Ammy ne gashi kin ?i bin umarninta ke daWi miji kin taho gurina kin k
Lasamin madarar lilo"
Dariya sosai ya bata yayi kissing nata yace  Zanyi rashin kulawar matata" kwasa tayi da gudu tana dariya tana daga masa hannu shima murmushi yayi yana mata bye bye character Win yarinyar yana mugun burgeshi komanta wasa ne ita......& .



*In kika karantamin littafi baki siya ba ban yafe ba=?L?


*Oum Hairan*

*=?Q?KING ROMANCE =?Q?*

*In kika karantamin littafi baki siya ba ban yafe ba=?L?

*Paid book VIP 700 regular 300 via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay or moniepoint*



*Contact for evidence: 09031307566*



*35-36*




Tana shiga gidan ta fara raSewa Ammy tace  Me zanyi Miki Hanah badai kin nunamin mijinki kika zaSa ba ai Shikenan tunda kin warke kizo ki shirya ki koma Wakinki" sunkuyar da kanta tayi tace  Ba haka bane Ammy Ni gani nayi baimin komai ba kawai rashin sabone kuma wlh tausayinsa nakeji" sosai Ammy taji daWi ta kamota tace  Ba ance dukanki yakeyi in kika?i yarda dashi ba" zaro ido tayi tace  Na shiga uku ?arya Ammy waye wannan da mugun sharri Allah Waya Hammah Fu'ad ko kallon banza baitaSa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login