Showing 15001 words to 18000 words out of 57757 words

Chapter 6 - KING ROMANCE COMPLETE BOOK BY OUM HAIRAN.doc

20 Nov 2025

185

wlh jiya Yarinyar nan ai tasha wahala da har Baffanku yace a tasoka sai nace a Barka dai kaima ka gaji" shafa kansa yayi yace "kuma na daWe banyi bacci ba tana ciki ne ko ta samu bacci" ba ita ba hatta Ammy sakin baki tayi tana kallonsa Zahra ce tace  dana fito dai bacci takeyi Bansani ba ko ta tashi yanzu"




Nufar Wakin yayi ya tura ya jishi a buWe ya shiga ya mayar da ?ofar ya rufe Wakin a duhu yake dumWum saboda labulayen masu asalin nauyi ne ga kuma duk an kashe glub Win haka ya taka yakai hannu ya kunna hasken Wakin ya hangeta kwance a gadon ta baje abinta daga ita sai rigar bacci ba?a iya gwiwa rigar ta janye ta koma cinyarta yanda ta kwanta Win ta tan?washe ?afarta Waya ta baje gashinta saman pillow shima ba?i siWin me yalwar yawa da tsayi na ban mamaki tana baccinta peacefully
Daskarewa yayi a gurin saboda yanda ta wani wuntsila ta ture duvet Win da ya Wan rufe mata jiki taja pillow ta matse a ?irjinta ta kuma bajewa ta rigar ta kuma janyewa manyan bombom nata masu faWi da farare sol suka bayyana ta wani gantsaresu kamar tasan yana Wakin, Wata irin faWuwar gaba ya rin?a ji ransa yana faWa masa tana sani take masa wannan iskancin.
Da?yar ya iya Waga ?afarsa da tayi masa nauyi ya ?arasa gaban gadon sai yanzu ya lura ashe pant Win jikinta irin me shigewa matse?n Wuwawu ne asalin tsokar Wuwawunta ta nuno masa, ya kuwa zube bisa gwiwarsa yakai hannu zai taSa sai kuma ya janye, yanajin wata mayyar kasala na dirar masa, bazai iya barin wannan kyawawan Wuwaiwakan bai shafa ba don haka yayi ?undunbalar Wora hannunsa a samansu.




Wani taushi me sanya haWiyar yawu yaji ya kuwa haWiye nasa yawun mu?ut ya kwantar da kansa saman bayanta ta kuwa sake gyara kwanciya baccin da gaske ya Wauketa kasancewar daren jiya duka batayi baccin ba shiyasa batasan dashi a gurin ba, ci gaba yayi da shafa lallausar fatarta wadda tunda uwarsa ta kawosa duniya baitaSa sanin akwai irinta a matan duniya ba yayi tunanin wannan laushin saidai a sameshi a hurul ayniy.
Lumshe idanunsa yayi a ransa yana raya wannan masifa da yawa take, ta gama rikitashi a mafarki ashe abinda zai zo idanunsa ya gane masa kenan, bai san sanda ya tura hannunsa tsakanin cinyarta ba ya fara shafo ?warin Pupsy Winta yana jin wani danshi danshi a gurin sake narkewa yayi da bada ?aimi gurin abinda yakeyi, baccinta yayi nisa sosai jin abin takeyi kamar a mafarki ta kuwa sake wuntsilawa ta saki pillow Win tayi rigingine.




Janye hannunsa yayi Saida yaga ta kuma karyar da kai ya tashi a hankali ya haura gadon ya zauna sosai ya janye rigarta a hankali ya zubawa shaffafen cikinta ido da tsukakken ?ugunta ya lumshe ya sake buWesu kan faifan gindinta ya sanya hannu a hankali ya Waga pant Win ya tura hannunsa ciki da sauri ya cafki belinta abinda yasata buWe idanunta tar a kansa ta kuwa buWe baki zata saka masa ihu saboda wani yanayi daya ratsata yanda yake murza belin nata.
Maza yayi ya Kwanto jikinta ya haWe bakinsu tare da Wora Waya hannunsa saman chest Winta ta ture hannunsa da sauri saboda azabar da taji ta ratsa ruhinta ta datse bakinta tana ?o?arin tureshi shikuma ya sakar mata nauyinsa ta samu ta kwace bakinta cikin mugun tashin hankali ta tureshi ya maza ya cafkota ya haWata da bangon Wakin ta kuma sulalewa a ?asa kawai ta fashe masa da kuka zatayi magana yaji an taSa ?ofar yayi maza ya zauna saman dressing stool ya Wora ?afarsa a gadon, sake taSa ?ofar akayi idanunsa na kanta yace  ki gyara jikinki kisa kayan mutumci sai ki kwanta wannan ai iskanci ne da rashin tarbiyya kawai kin wani kwanta tsirara sai juye juye kikeyi a bed, yanzu haka ma mafarkin ina cinki kikeyi don naga alama a wannan jaririn gindin naki harda ruwa saboda ke monitor ta yan iska ce"................

_=??Yanzu za'a shiga labarin Please Indai baki wucce 18 ba karki karantamin labari, tabbas littafina na matan aure ne shiyasa bazanyi Free page da yawa ba takensa kenan KING ROMANCE=??_


*Paid book VIP 700 regular 300 via 9031307566 Fauziyya Opay send evidence of payment =?G?
*09031307566*


_Kuyi maza kuyi payment wannan bononzar ta iya yau da gobe ce kaWai_




*Oum Hairan*

*=?Q?KING ROMANCE=?Q?*
*_(=??Only matured ppls pls=??)_*



*Oum Hairan*


*Last free page 15-16*




Tashi yayi yana ?o?arin saita kansa ya nufi ?ofar ya fita Khareemah ta shigo tana cewa  Ke kuma meye na kukan me yayi Miki?" Cikin rashin hayyaci tace  Wlh wannan mutumin International Wan iska ne kawai yazo zaimin fyaWe da ranar Allah" dariya sosai ta bawa Khareemah dariya tayi dariya harda ri?e ciki tace  Ikon Allah wai na kwance ya faWi to ke ina kika taSa ganin miji yayiwa matarsa fyaWe koda yake ance idan ko tsakanin mata da miji akwai fyaWe idan ya kusanceta bata amince ba, yanzu dai tunda kinji sau?i ki tashi kiyi wanka ki shirya goma har ta wucce"
No?e kafaWa tayi ta Wauki doguwar riga ta saka ta kulle Wakinta ta sake kwanciya har yanzu ?irjinta bugawa yakeyi da gaske ta firgita da ba?on lamarin da ya fara yi fito mata dashi koda yake tasan ha??in aure ne ha??insa ne amma yayi gaggawa.
?arfe biyu bayan an sakko daga juma'a aka Waura auren Fu'ad da Deedah wayyoh zo kuga murna gurin Deedah baki ya?i rufuwa burinta na farko ya cika sauna na biyu inda shi kuma ya samu kansa cikin wani irin yanayi daya kasa gane wanne iri ne farin ciki ne ko ba?in ciki koma dai menene ya kasa ganewa wata irin mutuwar jiki ci ta shigeshi zuciyarsa ta fara ayyano masa Deedah fa ita ce take amsa sunan matarsa yarinyar da suka haWu a bariki budurwar abokinsa Hassan da ta guje masa saboda kuWi yarinyar data rantse zata iya aikata komai akan kuWi, ta ina zai fara? Tabbas yanason Deedah amma meye yasa da aka Waura aurensa da ita ya kasa samun farin cikin da yakejin abokansa na bada labari?




?arfe takwas na dare aka fara shirin kai amarya Rahanah tunda ta fuskanci da gaske akeyi ta fara kukan tausayin kanta ?asan zuciyarta yana raya mata Shikenan yanzu ta tabbata matarsa Fu'ad mutumin da yake i?irarin ya tsaneta, kuka takeyi kamar ranta zai fita haka aka sakata a mota dake gidan bashida nisa da gidan surukan nasu haka aka Wauketa aka kaita aka buWe parlourn daya ?awata abinsa da kayan alatu domin yace bai bu?atar kowa ta zuba masa komai a babban parlour kowanne Sangare akwai bene kowacce nata daban a saman Sangaren dama aka kai Rahanah wato an narka dukiya a wannan Sangare komai nata biyu ne hatta set na kujerunta biyu ne Wakunan duka uku an zuba musu wasu Musulmin furniture na kashe ?awa an shimfiWesu da manyan zannuwan gado sai kitchen ?arami a parlour da bathroom na parlour sannan kowanne Waki da bathroom Winsa sai Wakin karatu da akayi mata cabinet guda ta littafai sai tarkacen kayan motsa jiki a wani Sangare na Wakin, Waya cikin Wakunan aka shigar da ita aka zaunar da ita a saman gado tanata rera kukanta daya sanya mata wani masifaffen ciwon kai.





Sallama yan kawo amarya sukayi mata suka sulale suka barta tanata kukanta me kashe jiki ita kaWai a Wakin bayan tafiyar yan kawota wasu motocin suka shigo gayya guda na kawo Deedah suka rangaWa guWa tun daga ?asan har saman sashin Rahanah abinda ya sanyata wata muguwar faWuwa gaba ta fara karanta Innanillahi wa innah ilaihirraji'un.
Jin faWuwar gaban nata na tsananta ne yasata saurin Waukan Bluetooth dake cikin hand bag Winta ta ma?ala a kunnenta ta kunna ?ira'ar Kur'ani hakan ya hana mata jin komai sunata rashin mutuncinsu harda masu haurowa Sangarenta don suka abinda aka zuba mata su kashe ?war?watar idanunsu domin yan jere sun basu labarin.
Irin alatun duniyar da aka zuba a Sangaren kishiyar Deedah saidai kuma sunyi rashin Sa'a tun fitar yan kawota Maryam ta kulle Sangaren a cewarta duk gulmarsu su ?ar?e a can, saboda Bluetooth Win da tasa a kunnenta bata fahimci duk wainar da ake toyawa ba tana zaune har sha biyu ta daina jiyo alamun motsi a gidan hakan ne ya bata damar tashi ta sanyawa Wakinta key ta fara rage kayanta duk kuwa da tasan a ?a'ida sashinta zai fara shigowa but batasa aka ba bare ta damu.
Cire kayanta tayi ta Wauki na bacci ta saka ta shiga bathroom ta Wauro alwala tayi sallar nafila raka'a biyu tana tsaka da sallar taji an taSa ?ofar bata kawo komai ba taci gaba da sallar ta lokacin data sallame ne ta zauna tana addu'o'inta bayan ta gama tayi shirin kwanciya ta rage hasken Wakin tayi addu'a ta kwanta bacci me daWi ya Wauketa.





Bata farka ba sai asuba ta tashi tayi sallah ta koma ta kwanta cikin baccin taji ana knowking ?ofar ta buWe idanunta da mamakin bugun ?ofar ta mi?e ta sanya hijjab Winta ta saka ta nufi ?ofar tana tambayar waye, baayi mata magana ba hakanne ya sata buWewa yana tsaye dagashi sai vest da troxer hannunsa sanye cikin aljihun wandon fuskarsa babu yabo babu fallasa, takowa ya fara da nufin shigowa Wakin ta ratse masa ?amshin Wakin yake sha?a tare da kallon gadon a shirye Tsaf kamar ba akai ta tashi ba.
Tsayawa yayi jikin mirror ya zubanta idanu tayi ?asa da kanta cikin fullanci tace masa  Ina kwana" bai amsa ba sai nufota da ya kumayi ya tsaya a gabanta, kanta na ?asa Zuciyarta ba bugawa taji yace  Ki fito Deedah ta lissafa Miki ayyukanki a gidannan" da mugun saurin ta Wago ta zuba idanunta cikin nasa da bayyanannen mamaki ta ke masa kallon ido cikin ido shima kallonta yakeyi yana jiran jin cewarta maimakon hakan sai yaga ta juya ta nufi bathroom ta kullo ta jima sannan ta fito tana tsana fuskarta da ?aramin towel bata isheshi a Wakin ba ta sake kulle ?ofarta ta zauna saman dressing stool ta Wauki mai ta fara shafawa a jikinta ta Wauki humrah ta shafa sannan ta fesa turare sanya doguwar rigar flain boyel ta gyara gashinta ta bajeshi ta daura Waukwalin a samansa ta Wauki wata arniyar sar?arta ta gold ta saka ta sanya zoben a hannunta ta sake feshe jikinta da turare ta sanya takalmi ta buWe ?ofar ta fito daga Wakin ta Wan saita parlourn nata sannan ta sauka ?asan a babban parlour ta ishesu zaune yana zaune bisa kujera 2 siter yana danna waya Deedah na saman one siter tana zaune tana taunar gum.





Karaf idanun Deedah ya faWa kanta ta zuba mata ido yanda take takowa WaiWai cikin isa ne ya sanya Deedah jin wani abu ya tokare mata a ma?ogwaro, sarai ta shiryawa zaman kishi da Deedah domin komai babu abinda bata sani akanta ba da kuma itan wacece, wannan yasa tayi al?awarin iya wuya bazata taSa yarda tabawa Deedah damar fahimtar tsakaninta da Fu'ad ba duk kuwa da ta fahimci shi ya shirya wula?antata.
Har ta iso tsakiyar parlourn idanun Deedah na kanta ita kanta ta kiyayi wannan babban kyau da yarinyar take dashi ga kuma asalin ?uruciya gata da ganinta kasan ta gama wayewa, Deedah bata gama wannan tunanin ba Hanah ta iso parlourn ta isa gaban Fu'ad ta tsaya tare da janye wayar a hannunsa ya Wago idanunsu ya shiga na juna duk da faWuwar da gabanta yayi Saida tasan yanda tayi ta dake ta sakar masa wani tsadaddan murmushi ta tsugunna a gabansa ta Wora kanta bisa cinyarsa tace  Kaifa kace nayi maka kwalliya nazo kanason magana Dani kuma ka wani maze, Nifa banason irin haka zai daina kulaka" sake saita idanunsa yayi a kanta da mugun mamakin yarinya.
Tashi tayi ta zauna a gefensa ta Wan kwantar da kanta a kafaWarsa tana Wora hannunta a saman sajensa tayi kissing lips Winsa tace  Nasan dai ?anwata ta bawa Cherie na kulawa yanda ya kamata but fuskarka bata nuna hakan ba, don Allah ka Wan sakar min ranka mana mijina zanji daWi" wata ajiyar zuciya ya sauke me ?arfi yana kai idonsa kan Deedah da taketa karkaWa ?afa, ya janye hannun Hanah da take masa tafiyar tsutsa a ?irjinsa yace  Bakiganta bane?" Cikin rashin bawa abinda yake faWi muhimmanci tace  Wa fah?" A fusace yace  Deedah" yar dariya tayi tana rufe idanunta tace  Lah Wlh idan kana guri ban ganin kowa ne, sannu ?anwata koda yake na bar Miki girman Aunty Deedah kin tashi lafiya ya kwanan Cherie na?"







A fusace Deedah ta mi?e tabar gurin shima ya mi?e yace da Hanah "Ke wacce irin makirar yarinya ce ne Kinga fah yanda kika fusata min mata" taSe baki tayi ta juya tana kaWa masa mazaune tace  Toni me kaga nayi mata kawai don na gaisheta" Dam?ota yayi yace  Ubanwa yace ki kwanta a jikinsa?" Muryarta a karye ta sake shigewa jikinsa tace  Allah mana daya halattamin kai ya bani kiwon ka taS to in ban kwanta a jikinka ba jikin wani gardin zan kwanta, a'a fah Hammah gsky bazanyi sakaci da amanar Wan mutane ba kawai na Barka ka lalace" ........
Hannu ya Waga zai zaSga mata mari ta kuwa cukuikuyeshi tana masa dariya tana cewa  Kai taS wlh banason wannan wasan niWin bakaga yanda Allah ya ?erani bane ai babu rabon miji me dukan mace a jikina" da haka ta manna masa kiss a wuyansa ta zame ta kwasa da gudu tace  In ka isa ka kamoni mana"
Binta yayi da kallo yarinyar asalin ?ar rainin hankali ce daga kiranta tazo a lissafa mata aikinta ita tana neman ji?a masa aiki, murmushi yayi yayi ?wafa yace  Zan ware Miki ranar da zan saitaki a gidannan" nufar sashin Deedah yayi ya ishe ta a jikin window na parlourn ya isa bayanta ya kamo hannunta yace  Meyesa kika taho kika barni?" Cikin mugun fushi ta juyo tace  Akanme bazan taho in Barka ba Fu'ad tunda matar sonka tazo wato Ni da muka kwana muka tashi bakace nayi maka kwalliya ba saboda bani da abinda zaka gani a jikinsa sai wannan karuwar yarinyar zakaje kacewa tayi maka kwalliya shikenan me cutar daban me shan maganin daban Ni ka gama ?wa?uleni na gama maka amfani haka?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????? kake nufi ko? Hmmmm"




Cikin mamakin rashin hankali irin na Deedah yace babu kalmar da idan kika faWa take bani mamaki kamar kice da Rahanah karuwa Jadeedah kar tsautsayi yasa ki faWi kalmar nan a gaban yarinyar nan wlh zata goge Miki hadda domin kuwa duk duniya ta shaida Nima na shaida Ni dake ne karuwi da karuwa amma Rahanah da kike ganinta rashin sanin namiji ne yake Wawainiya da ita da tasan waye Ni da bazata rin?a shigemin haka ba ke da kikasan Aikina ai tun baaje ko ina ba kika gudu"
Cikin gatsali tace  To ko zaka sanar da ita ne?" Murmushi yayi ya kamo hannunta yace  Banji ina muradin hakan ba ne shiyasa ki nutsu don Allah kar ki bari yarinyar nan ta rainaki" ?wacewa tayi tace  Ka riga kasiya min raini ai ba sai kuma abinda na gani ba" sanin bazata gane me yakeso ta gane Win bane yasashi rabuwa da ita sanya kayansa ya fice domin nemo musu abinda zasu karya don baiga alamun Rahanah zata yi musu breakfast ba kamar yanda Deedah taso"
Yana fitowa yaji ?amshin girki na tashi a kitchen Win ya nufeshi da sauri ya ishe ta tana soya dankali ta cire dankwalin da Bluetooth a kunnenta don haka bataji shigowarsa ba, tsayawa yayi yana kallon yanda take juya faffaWan hips Winta da alama wa?a take saurare, kwantar da kansa yayi jikin ?ofar ya zuba mata idanu yana ayyana irin hukuncin da zai yi mata, bata ji tahowarsa ba sai ji tayi ya ru?o weast Winta ta kuwa firgita ainun tana shirin fasa ?ara yayi maza ya Wora hannunsa a bakinta ya maza ya dannawa ?ofar key ya turata jikin bango ya matseta da kirjinsa ya Wora bakinsa daidai kunnenta yace  idan kikayimin ?ara wlh yau sai na miki kaciya"






Saurin rufe bakinta tayi ya Wago fuskarta ya zuba idanunsa a kanta ta kumshe idanunta kirjinta na bugawa da ?arfi hawaye yana biyo idanun nata yasa harshensa ya fara lasar hawayen ya buWe bakinsa cikin Sexy sound Winsa yace  Meye kuma na kuka tun yanzu Amana kika karSa fah ya za'ayi ki tsorata da aikin kiwon da aka baki kika karSa" cikin kuka tace  Aa wlh da wasa nakeyi maka Ni tsoro nakeji don Allah ka tafi ka barni nayi girki na"
Hannu ya Wora mata a baki yace  Sheeeet.... Nima da wasan zanyi duk abinda zanyi me kiwona zansha nono....." Da sauri ta Wago sukayi ido biyu ya Waga mata gira tare da sakin murmushin mugunta yace  Yeah Kinga idan baki bani ba zanje nasha na uwar wani kuma Kinga Allah zai tambayeki akan yanda akayi kika bari kiwon daya baki ya fita ya sha daga ?oramar wani" Zamewa tayi ta Wora hannu aka tace  Innanillahi..... Na shiga uku Hammah Fu'ad waikai bakasan wasa ba, duba da ka gani Ni bani da nonon da zan baka nonona ?ananu ne kaje kasha rigizar Matarka mana aini bani aka bawa kiwonka ba ita ce babba ita aka bawa"
Yanda ta firgita yayi masa daWi ya tsugunna gabanta yace  Ba nata nakeson sha ba naki zansha ?ananun sunfi daWi Jiya dana dam?esu na jisu daidai da hannu na Saida Naje sama jannati Hanah wlh tunda kika karSi kiwona sai kin bani nono nasha kuma da kanki in ba haka ba yau zanyi Miki abinda baki taSa tsammani ba, zan nuna Miki Ni ba sa'anki bane kuma ba abokin wasanki bane, Hanah ai kin kai tunda kika iya kissa zaki kashemin aure na na soyayya"...........




_Don Allah kuyi ha?uri masoyan wannan littafi Inason faranta muku amma bazai yiwu ba, dole ba don raina yanaso ba zan tsaida Free page anan, but na sauke muku

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login