Showing 18001 words to 21000 words out of 57757 words

Chapter 7 - KING ROMANCE COMPLETE BOOK BY OUM HAIRAN.doc

20 Nov 2025

171

farashi iya jiya da yau regular 300 VIP 700._




_=??Yanzu za'a shiga labarin Please Indai baki wucce 18 ba karki karantamin labari, tabbas littafina na matan aure ne shiyasa bazanyi Free page da yawa ba takensa kenan KING ROMANCE=??_


*Paid book VIP 700 regular 300 via 9031307566 Fauziyya Opay send evidence of payment =?G?
*09031307566*


_Kuyi maza kuyi payment wannan bononzar ta iya yau ce kaWai._




*Oum Hairan*

*=?Q?KING ROMANCE=?Q?*
*_(=??Only matured ppls pls=??)_*

_*Idan kika karanta baki biyani ha??ina ba ban yafe ba, kuma iya matan aure na amince su karantamim littafi=?L?

*>?? Bononzer price VIP 700 regular 300 Via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay or moniepoint send evidence of payment=?G?
*09031307566*



*17-18*





Tureshi ta farayi cikin kuka tana masa magiya ya tsaya ya zuba mata ido yana kallon yanda duk ta gigice bai ce mata komai ba Saida ya gama ?are mata kallo sannan ya dam?i hannunta ya daka mata tsawa tayi firgigit ta dawo hayyacinta yace  Me nace Miki ne?" Cikin kuka tace  Kuma saboda tsabar iskancin da ?warewa a kwartonci kawai sai kace wani na cire rigata ka shamin nono......"
Matse hannunta yayi da ?arfi ta kuma fasa ?ara ta shige jikinsa ta rushe masa da kuka ya kuma matse mata hannu da saboda azaba Saida taji kamar ta saki fitsari ya gyara zamansa yasa hannunsa ya zagaye bayanta yace  Na rantse sai kin bani nono rainona aka baki fah ko kin manta?" Janyewa tayi tana sauke ajiyar zuciya kanta har ya fara ciwo saboda azabar da yake gana mata ta yun?ura da niyyar Mi?ewa ya sake ri?eta ya kuma matse tsintsiyar hannunta ta dur?ushe da sauri tace  Ni ka kasheni ka huta Hammah Fu'ad mugu kawai sai karyamin ?asusuwan hannu kakeyi......."
Rufe mata baki yayi da hannunsa ya Wago fuskarta yace  Ki cire wannan tsumman ki bani nono nasha ko kuma na sha nono nasha abinda yafi nono a kitchen Win nan Nifa rainona aka baki" cikin sallamawa da gajiya da azabar da yakeyi mata ta sanya hannu ta zuge zip Win rigar ta kalleshi tana kasa da rigar a hankali tana kuka jira takeyi yace mata ta bari maimakon hakama sai cewa yayi.




 Yawwa My Nanny maza cire ki Bama babynki nono yasha" rintse idanunta tayi duk sanda ya ambaci nonon nan gatsal sai taji kamar ta nutse amma shi ta fahimci baijin kunyar hakan kansa tsaye yake furtawa, a hankali take ?asa da rigar tana kallonsa shima itan yake kallo yanajin daWin wasan na yau ko ba komai yasan ya takurawa rayuwarta, sake nuna mata brexia ta jikinta yayi da hannunsa ta girgiza masa kai shima ya girgiza mata kawai sai ta zame a gurin ta kama turturza ?afa tana shirin fasa masa ihu yayi maza ya dam?ota ta dawo jikinsa yasa hannu ya Salle bra Win tasa hannu zata rungume tsayayyu cikakkun nononta masu faWin tushe yayi maza ya ri?e hannunta yace.
 Wow! My Nanny barni na kallesu in na gaji da gani sai nasha" itadai tunda take ko a labari bata taSajin General Na yan iska kamar Fu'ad ba wai ta bari ya kalla sannan sai yasha, bata gama wannan tunanin ba taji Wumi saman nipples Winta tayi ?asa da kanta da sauri taga ikon buwayi babu ko kunya ganWanWan dashi ya sanya Wan ?aramin bakinsa saitin nononta yana lasar nipples nata.
Tana shirin ?wacewa ya dannota ta baya ya cafki nonon da ha?oransa batasan sanda ta saki wata gigitacciyar ?ara ba saboda azabar da taji kamar zai cire mata nipples, shikuwa kamar ta zugashi ya kuma dannawa bakinsa ya cika bakinsa da nononta a ransa yana raya idan ya takura ma sai ya iya tura shi gabaWaya a bakinsa duk kuwa da cewa ba ?an?anta ce dasu irin ta rashin misalin nan ba, lumshe idanunsa yayi yaci gaba da shan nonon yana wani karkaWa harshensa akai, itakam banda burin tureshi babu abinda take yi.




Ganin ya saki Wayan har wata ajiyar zuciya ta sauke ta Wauka barta yayi kawai sai taga ya sake kama Wayan ta cije lips Winta Allah ne kaWai yasan irin azabar da nipples Winta yake yi mata a wannan lokaci kukanta har zazzaSi yake neman sanya mata amma ko a jikinsa kusan one hour ya Wauka yana shan nononta yana murza Wayan yanajin yanda take sauke ajiyar zuciya da gaji kasan bata daWi nace ta wuya ce, shiko dama hakan yakeso.
Saida yaji ta fara jan numfashi da karfi gudun kar ta sume masa ne ya ?yaleta yayi wata gyatsa kamar wanda yaci abinci ya shafa cikinta ya Wago idanunsa da sukayi ja yace  Da daWi?" Da sauri ta girgiza masa kai yayi murmushi gefen baki yace  Dama baso nake kiji daWin ba kuma tunda kika karSi amanata gurin iyayena ki rubuta ki aje kullum sai kin ban nono nasha da safe tunda dai kinsani ban isa yaye ba Ammy ta yayeni ta tafi Saudiya"
Banza tayi masa ya mi?e yana shafa wandonsa ya sauke ajiyar zuciya yana kallonta so yake ta kalleshi taga yanda burarsa ta tashi amma ta?i kallon da saima baya da ta juya masa yayi murmushi ya taka ya tsaya a bayanta ya zuge zariyar wandonsa ya fito da burarsa ya matsa sosai ya matseta a jikin carbinet ya sanya hannu ya zagaye ta ya Wora bakinsa a wuyanta yace  Ohhh Nanny kinji yanda Penis Win babynki take zillo ko zaki sammin na taSa kaWan, duk da nasan babu komai a gurin sai wari da ?arnin rashin gyara........."




Angajeshi tayi ta Wiba da mugun gudu tana cewa  Eh dai kuma wlh saidai ka gani ka haWiyi yawu kwarto kawai mayen gindi......" Kafin ya tashi tayi wuf ta fice daga kitchen Win tana gyara rigarta ta haye samanta ta kulle harda danna lock saboda tsaro, shi kuwa dariya sosai abin ya bashi wai shine take cewa kwarto mayen gindi, dariya sosai yayi ya tashi ya haWawa Deedah breakfast ya Wauka ya nufi sashin ta yana yar dariyarsa yace  Allah ya baki Sa'a ki kuma maimaita abinda kikayi yau wlh saina ?arar Miki da ruwan gindinki Tsaf"
Shiga yayi ya ishe Deedah a kwance a gadon tana bacci ya ajiye tire Win a saman bed table ya isa gaban gadon ya Wan runduna ya bubbuga pillow da take kai ta yamutsa fuska tare da gantsaro masa ?irji ya kau da kai yace  ki tashi kiyi break yarinyar can na koyawa hankali na sata a gaba Saida tayi Miki abin karyawa"
Zuro ?afafunta tayi tace  Dama ai amfaninta kenan Ni wlh kaina har ciwo yake saboda rashin bacci amma ya naji kana ?amshin turarenta?" Saurin sunsunar jikinsa yayi yana tuna abinda ya faru amma dake ?wararre ne sai yayi dariya yace  Ke saida ?yar fa nasata tayi girkin danma Ni Win nine da bazata girka ba" taSe baki tayi taja kayan abincin, ta fara dannawa cikinta ta lumshe idanunta tace.





Kuma babu aibi My lollipop ta iya girki amma wlh Wazu da ta zauna a jikinka bakaji tartsatsin da zuciyata tayi ba" dariya yayi a ransa yace "Da kinsan irin daWi laushin nononta da bazaki iya cin abincin nan ba ahhh Ni naga guri abu cif cif ga laushi ga garWi wow!"....... TaSashi Deedah tayi tace  Tunanin me kakeyi?" Saurin mazewa yayi ya Wauki dankalin yakai bakinsa ya tauna ya zauna yace  nima fa yunwar nakeji"
Zama yayi suka cika cikinsu ya janyota jikinsa ya Wora bakinsa a kunnenta yace "Ai dama kince kinyimin tanadi me yawa" zaro ido tayi tace  Amma naga kaci sosai da daddare" tsuke fuska yayi yace  Ok so kike in fita inci na wasu" LangwaSar da kai tayi tace  dama ai nasan ba daina cin na Allah ya isa zakayi ba koda kuwa na iya dakai bare nikam gaskiya Fu'ad ka koyi ha?uri bazan iya takura ba"
Zubanta ido yayi yana murmushi yace  Dama ya kasance ba ke kaWai bace in Kinga bazaki iya cika al?awarin da mukayiwa juna ba fine Nima sai na nemawa kaina mafita Deedah da abinka ai hakka abin tsiya" bata fahimci inda ya dosa ba don haka ta mi?e ta shiga bathroom tayi fitsari ta wanke bakinta ta dawo ya sake ru?ota ta kwanta a jikinsa ya shafa teSarta yaja hannunsa zuwa nononta  Wai babu maganin rage nono ne?" Tureshi tayi tace  In yayi maka yawa sai ka barshi" yasan tun a baya ta tsani yace bayason wannan randar nonon nata shiyasa yayi maza yace  Haba wane ni da wasa nake miki Nifa nafison su ?aru"




LallaSata yayi suka zube a gadon ya fara lalubeta Saida yaci sosai sannan yayi wanka ya fice ya barta kwance a gurin, bata tashi tayi wanka ba ta sake komawa bacci har Saida ?awarta Na'ima da Ubaidah sukazo sukayita kwaWa sallama A sashin nata jin bata amsa bane yasasu danna kai ciki suka ishe ta kwance ta ?udundune da duvet Na'ima ce ta janye duvet Win tana cewa  dalla Malama tun Jiya mukace maki yau zamu dawo" mi?a tayi komai babu a jikinta sai boxes Winsa ta zura ta tashi a gadon Ubaidah ta harareta tace  Ji yanda take ragaje ragaje da iyayen nonuka kamar mejegon saniya kewai baki iya tsantsane jikinki bane irin na mata"
Duka takai mata ta goce tace  Nifa Sangaren kishiyar ki nakeson shiga naga wannan duniya da akace an zuba mata wai harda Wakin karatu dana motsa jiki nikam nama tafi wlh" ficewa tayi da sauri ni'ima tace "tsarkake jikinki kafin mu dawo don alama ta nuna da aka gama cinki ma baki tsantsane ba" itama tabi bayan Ubaidah, sosai ba?in cikinta ya bayyana a fuskarta ta tsani taji ana maganar Sangaren Rahanah ji take kamar ta zane me maganar, sanin bata isa hanasu bane yasata shigewa bayi ta sakarwa kanta ruwa.






Rahanah kuwa tunda ta samu ta ?waci kanta da hannun Fu'ad ta shige ciki ta kwanta taci kukanta tana kallon yanda nipples Winta yayi ja saboda tsotsar da sukasha tace  Kuma wlh idan ka kuma saina faWawa Baffa Wan iska kawai ai dama ance kaiWin kwarto ne tun bansan za'a li?amin kai ba na sani kuma zanyi maganinka nonona bazaka kuma shanshi ba saidai kasha na saniya" itama kwanciya tayi tanajin yunwa saidai tsoron ta fita su sake haWuwa ya hanata fita haka tayita juyi sai da taga yunwa na neman kassarata sannan ta tashi ta fito parlourn ta nufi saman dinning inda taga leda tun tashinta da safe ta fara buWewa.
Ajiyar zuciya tayi ganin wasu lafiyayyun kaji da su tsire ne da kuma iyayen lemuka kala? da sauri ta Wauki tsiren shi ko don ?ulin jikinsa zata iya cinsa da sanyi ta zauna tana ci tana kora lemo Saida tayi nak sannan ta sake kwanciya a parlourn ta kunna tashar larabawa tana kallo a haka bacci ya Wauketa.
Ta tashi sallar Azahar taji ihun su Hauwa suna cewa amarya buWe mu gani ko ango yasha manki" buWewa tayi ta buga tsalle rungume Hajiya Luba tace  Mommy tamu ta zamani" dariya sukayi Aliya tace  aa to wallahi bazan yarda ba yanzu shi Captain Win saboda rainin hankali shine bai goge Miki hadda ba, shine ya barki har kina wannan uwar dara haka saikace Balagaggen doki"





Kunya ce ta kamata tace  Kayy Aunty Aliya shifa ba haka yake ba" Khareemah ce tace  Yo aimu munfiso ya zama haka idan bai zama hakan ba ta yaya za'a samawa su Ra'ees ?anne" juyawa tayi tace  Tunda ku fitsarraru ne nikam na bar muku parlourn cafkota Hajiya Luba tayi tace  Rabu dasu Ni nasan suruki na ba haka yake ba sun Wauka irin mazansu ne" Nan suka zube a gurin sunata hirarsu da dariya dake sun taho da abinci daga can gidan sukaci suka sha suna tsaka da cin abincin ne Na'ima da Ubaidah suka shigo Maryam ta haWe rai tace  lafiya?" Basu kulata ba suka gaisa da Hajiya Luba da sauran mutane su ko Hauwa da Zahrah tsaki sukayi sukace  Su gulma dai anyi asara" sunji me sukace amma sai suka maze sukace  Aunty Hanah dama mu ?awayen abokiyar zamanki ne shine mukace zamuzo mu gaisa muyi Miki Allah ya sanya alkhairi ya kawo zuri'a ta gari nan da 9 months mu dawo suna" murmushi tayi tace  na gode" nan Hajiya Luba ta zuba musu abinci Aikuwa suka zauna sukaci suka sha suna kallon Hanah suna yabawa da baiwar kyawunta tabbas Allah ya gama halitta a wajen nan mace har mace dirin jikinta yafi komai tafiya da imaninsu koda sukazo kallon guri ?arshe kallon me gurin suka Sige dayi ai duk kyawun da ake cewa parlourn yayi sai sukaga mamallakiyar parlourn ta fisa kyau.




Bayan sun gama cin abincin ne sukayi mata sallama suka tafi harda guzirin kayan garar da aka kawo mata leda guda da turaren rabo da sukeyi na al'adar su ta ?asarsu sukam sun yaba da karamcin Kishiyar kawar tasu da danginta duk da sun fuskanci ?iyayyar dangin Captain ga Deedah suma ta shafe su, komawa sukayi sukaci gaba da hirarsu da kawarsu tana basu labarin irin wula?ancin da suka shirya yiwa Hanah ita da Fu'ad Na'ima tace "A'a dai to abi a hankali kar ki cika za?ewa domin kuwa Ni na firgita da ganin wannan halitta ba kowanne namiji ne zai iya tsallake tarkonta ba"
Nan gayyar ta watse a cewarta basa mata fatan arzi?i sudai da yamma suka mata sallama suka tafi daidai itama Hanah ta fito raka nata bakin ta sake wanka cikin wata riga Armles roba me kama jiki ta fito da asalin surarta kamar an zana yalwataccen ?irjinta da ko bra ta kasa da masa ya zauna das irin me rabewar nan ne sai tsukakken cikinta da ?ugunta da kuma faffaWan hips Winta daya wani samu space ya baje abinsa bombom dinta me faWe da tudu me Waukar hankali irin me rawar nan ga wani gyara da tayiwa gashinta ta tufkeshi a tsakiya ta saki jelarsa har tsakiyar bayanta tasa barima ta gold ta muttsike jikinta da turaruka masu kashe jiki na Sudanies da Hajiya Luba ta taho mata dasu.
Bayyana irin fitaccen kyawun da Hanah tayi bata baki ne, cikin Sa'a a harabar gidan suka haWu dasu Deedah taci uban riga da wando ta uban attached a kanta tana taunar cingam ?af yawunta ya ?afe lokacin da Ubaidah ta taSata ta nuna mata Hanah dake dariya daidai lokacin da motar Fu'ad ta shigo gidan yayi parking yana kallon ?annen nasa ya hango Hanah ta buga wani uban tsalle tana ?yal?yala dariya ta rungume Aunty Khareemah da ta jata gefe suke kus?us Winsu.
Saida ya dafe kirjinsa saboda irin bugawar da yayi ya Wora kansa saman sitiyari ya zuba mata ido yanda taketa tsalle tsallenta da alama duk wannan uban hips Win da take kaya baya mata nauyi, wata ?a??arfar ajiyar zuciya yayi ya buWe motar ya fito har yanzu idanunsa na kanta badon yau da safe yayi mata kallon Tsaf ba da babu abinda zai hanashi tambayar wacece, nufar inda yaga Mama da Hajiya Luba sun taya yayi daidai lokacin da Deedah ta nufoshi ganin kamar baima lura da ita ba shikuwa a zahiri ne yake kallon su Hajiya Luba amma rabi da kwata na hankalinsa yana wajen kayan daWin da ya gani yau a gurin da bai tsammata ba.






Aliya ce tace  maza ki rigata zuwa banza ki daina jin tsoro wlh idan kika sakarwa wannan makirar matar ruwa bazata bashi damar barinki kisha a gidannan ba amma idan taga kina shige masa to zargi zai shiga tsakaninsu kuma zata?i yarda dashi akanki da wannan zaki samu damar jan zarenki Rahanah wlh idan kika ?wato zuciyar Fu'ad kin gama dacewa" itama dake ta ?uduri niyyar rama abinda yayi mata Wazu haka ta buga tsalle ta faWa bayansa ta dafeshi tana masa kiss a kuncinsa ta sanya harshenta a kunnensa tana dariya sosai gabanta ke faWuwa da irin hukuncin da zai yi mata amma haka ta dake tace.
 Your are welcome Cherie na dama kace in ka dawo zaka goyani" wani irin abu yaji ya danne zuciyarsa  amma ganin mutanen da suke gurin yasashi yan murmushi yace  Ke kam baki rabo da ?uruciya yanzu idan kika karyamin baya fah" tafiyar tsutsa ta fara yi masa a baya zuwa wuyansa ya saki wata ?ara ?arama yace  My Nanny zan rama wlh" dariya tayi tace  Tun yaushe kake cewa zaka rama ka?i ramawa bari ka gani" direwa tayi a ?asa tasha gabansa ta juya a gansa ya kuwa bita da kallo sai kace soko yanajin yanda tsigar jikinsa ke tashi ta tako a hankali ta kama hannunsa tace masa Nayi kyau da choice dress naka" tana maganar tana kama gemunsa ta shige jikinsa kawai ta kama bubbuga ?afa tana cewa  Ni sai magana nakeyi maka ka?i camin komai kuma ma na daina kulaka" ta faWa tana janyewa yayi saurin mayar da ita jikinsa yana cewa  shikenan kinyi kyau kinfi sarauniyar kyau ta duniya kyau Shikenan?" Sosai suka bawa Kowa dariya Hajiya Luba tace  Wlh haka take Fu'ad zakasha fama da shagwaSar Auta" murmushi yayi yana sosa kai yana satar kallon Deedah da tunda ta ?ame sai yanzu tabar gurin yace  To ya za'ayi Mommy Ai dama rainonta tace kuka bani Kinga saimu raini juna" sudai Na'ima da Ubaidah cike da tausayin ?awarsu suka tafi ko arzikin gaisawa da Fu'ad basu samu ba danma Hanah tayi musu kyautar ban mamaki 100k ta basu suyi kuWin mota ita kuwa Marowaciyar ?awar tasu da?yar ta basu dubu biyar...........



_*Daga yau Bononzer ta ?are>??*_



*Oum Hairan*

*KING ROMANCE*



*Oum Hairan*


*Paid book regular 500 VIP 1k via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay or Moniepoint evidence of payment=?G?
*09031307566*


*19-20*



Zame jikinta tayi daga nasa tana masa murmushi suka raka su Mama har jikin mota Aliya na jinjina mata hannu sarai ta fuskanci Rahanah ta gama kwance masa lissafi ?arfin hali kawai yakeyi suna jan motarsu ya waiwayo domin cafkarta ya hukuntata maimakon ya ganta a kusa dashi sai yaga ta shige parlourn da gudu ya cije lips tare da nufar ?ofar shiga

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login