Showing 54001 words to 57000 words out of 57757 words

Chapter 19 - KING ROMANCE COMPLETE BOOK BY OUM HAIRAN.doc

20 Nov 2025

179

jarida sunzo ganin kwa?waf Aikuwa tuni zance ya cika duniya yaje har inda baayi tsammani ba..........





*King romance is paid book VIP 700 regular 300 via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay*


*Contact me 09031307566*

*In kika karantamin baki biyani ban yafe ba=?L?

*57-58*
Deedah kam tana gida a kulle batasan meye yake faruwa ba, Hajiya Rabi ?anwar Mom ita ce ta kirata take faWa mata irin mummunan ?arshen da Mom Winta tayi hankalinta ya tashi ta Wauki mota ta fice kasancewar lokacin da labarin abinda ya faru da surukar tasa yazo masa yabawa megadi umarnin buWe mata get idan ta tashi fita sannan ko ta dawo kada a barta ta shigar masa gida shima yana zuwa Nigeria cikin satin nan, Aikuwa tana fita getman ya kulle ?ofar yana cewa  aje saWa dama banda jarabar maigida me zai yi da rainon karuwa ina tarbiyya zata biyo tanan"
Suna kwance a Wakinsu kasancewar Lahadi ce ranar yana shafa bayanta ita kuma ta lafe a jikinsa tana bacci saboda ciwon cikin data kwana dashi, baison nesa dashi amma fir Ammy taki fahimtarsa tace masa sai ya kawota gida taje ta duba Baffanta da yayi jinya kamar bazai rayu ba, ajiyar zuciya ya sauke ta buWe idanunta ta saukesu saman fuskarsa ya lumshe nasa ta buWe baki tace  Ai bazai zama ba?on abu ba mun saba ?in yin abinda sukeso muyi abinda ranmu yakeso Cherie kawai muce mata bammu zuwa mana da ka rinka shiga damuwa wani ciwon ya kamamin kai mu shiga uku" ajiyar zuciya yayi yace  Zuwan yanada muhimmaci ne My Nanny shine kawai gobe ?arfe bakwai zamu tashi zuwa Nigeria" bakinsa ya sanya daidai kunnenta yace  A taimakeni Nanny marata ciwo take yi" zaro ido tayi tace  Tun yanzu?" Jinjina mata kai yayi yace  Da gaske akwai damuwa nikam da zan samu maganin da zai kashemin feeling da na rin?a using dashi....."
Rufe masa baki tayi tace  kul zan iya da abuna" dariya sukayi dukkansu yace ban takura Miki ba?" Lumshe sexy eyes Winta tayi tace  Nice ma zan takura maka ai ance idan mace ta haihune take sanin daWin namiji duk na baya sharar fage ne yanzu ne za'a fara buga wasan" da wannan ya haWe bakinsu ita kuma ta sura hannunta a bayansa tana shafa bayansa zuwa matsematsin cinyarsa ta lallaSashi ta zare bakinta daga lasa ta Wora saman nipples Winsa tana lasa a nutse shi kuma yana sauke numfashi tare da wani mimmi?ewa hayewa tayi samansa tana ci gaba da shan nononsa tana lumshe ido tana shafa sumarsa.
A hikimance ta zare masa pant na jikinsa ta kama Hood Winsa data mi?e take neman agaji tana jijjigawa ta saki nipples Winsa ta fara sarrafa Sandar majalisarsa da duk wani salo da tasan zai samu nutsuwa dashi a dabarance ta samu ta sanyashi yayi explode ya kuwa rungumeta tsam a jikinsa yana sumbatar ta ta ko ina yana zuba mata godiya, tare sukayi wanka suka shirya sarakan yawo suka fice daga gidan suka zaga garin Texas sai dare sosai suka dawo suna dawowa wanka sukayi suka kwanta bacci cikin nutsuwa da safe zakara ya basu Sa'a sai Birnin dabo directly jirginsu a Aminu Kano Airport ya sauka.






Fawwaz ne yazo ya dauke su ya cika da mamakin yanda cikin watanni huWu matar ?anin nasa ta bundume ta zama babbar mace, kai tsaye sabon gidan daya gina musu ya kaisu Hanah ta cika da mamakin ganin irin haWuwar gidan shima a cikin unguwar ne amma ya Wanyi nesa da gidan iyayensa kaWan anan suka sauka Hauwah da Zahrah suka yinar mata suna tayata tsara komai, a bakinsu takejin abinda ke faruwa ashe itama Deedah binta yayi da saki biyu ya haWa da wancan ya zama uku saidai yayi mata adalci ya bata jari Naira miliyan biyar yace ta kula da kanta amma ta fita daga rayuwarsa data iyalinsa cikinta kuma ta nema masa ubansa, duk da wannan kyautatawa da yayiwa Deedah jin hukuncin da Fu'ad ya yanke akanta Saida ya sata jinya ita da gaske takesonshi ba kuWinsu takeso ba, saidai kashhh bai bata dama ba.
Shikuwa wata wutar ?iyayyarta ce ta ruru a ransa ko sunanta aka ambata masa gabansa faWuwa yake, kowa yayi na'am da wannan matakin daya Wauka wasu ma cewa sukeyi da sune sai sunyi Shari'a da ita na cutar dashi da suka rin?ayi suna bashi ?azanta yanaci da kuma kawo masa cikin wani gida tana ?o?arin li?a masa, shidai gani yake tunda dai kowa yasan abinda ya faru meye zaisashi Satawa kansa lokaci a abu mara muhimmanci, kwanansu biyar a Kano Hanah da Ammy suka Wauki hanyar Senegal itadai Hanah gidansu ta sauka Ammy ma ta gudu gidan Baffa dake cikin unguwar nan ta shantake da iyayenta anata hirar yaushe gamo bini bini Fu'ad ya kirata ?arshe ma dai sai tashi tayi ta shiga dakin Mommy ta kwanta tana amsa wayar tashi tsabar wani iskanci wai sai ta bashi nutsuwa ta waya ita kuwa ta kashe wayarta gabaWaya, ya kuwa fusata da abinda tayi masa haka suka gama sati ukunsu bai kuma nemanta ba itama kuma ta share shi duk da dukkansu wahala sukesha amma girman kai irin nata yasa bataji a ranta zata kirashi akan wannan dalilin ta bashi ha?uri ba kawai ta mayar da hankalinta wajen shu'umin gyaran da Mommy takeyiwa gonarsa.






Aikuwa ta tsumu cikin sati ukun nan koya tasa pant dai taji ya ji?e saidai ta cire shi ta kuma sanya wani, ranar da sukayi kwana ashirin ne tana kwance a Waki tana bacci kiran Moddi ya shigo ta Waga da sauri tace  Allah ya ?ara maka lafiya Moddi" numfashi ya sauke yace  Rahanah kinada ba?o a Sangarensu Saifu" da mugun mamaki take kallon wayar tace  Ba?o kuma a sashin Yayyenta?" Bata da damar musawa domin Moddi da kansa ya sanar da ita haka ta tashi ta sanya kayanta ta fesa turare ta sura hijjab Winta da takalmi ta Wauki wayar ta ta fita ta nufi sashin Yayyenta ta tura ?ofar parlourn nasu ta shiga da sallama, sallamar ma?ale mata tayi ganin Fu'ad tsaye cikin kayan aiki suka zubawa juna ido bataji tahowarsa ba sai jinta tayi tayi kwance luf a ?irjinsa yana sauke wata ?a?arfar ajiyar zuciya yana sunsunarta ta ko ina.
Lumshe idanunta tayi cikin Sexy sound tace  Badai daga Texas kake ba Cherie" Wagata yayi ya nufi Waya cikin Wakunan da ita ya direta a gadon ya tsugunna a ?asa yace  Ya zanyi to ina neman mutuwa kin?i tausayamin da kikaga na ?yaleki sai kika manta dani baki tunanin halin da nake ciki My Nanny irin rainon da zaki koma yimin kenan bayan ke kikacemin zaki iya Dani"
Turo baki tayi tace  To ba kaine ba...." Maza yayi ya Wora bakinsa saman nata ya tsotsa sosai ya kwantar da ita a gadon yans yawo da hannunsa a jikinta yanda bazata iya doje masa ba, jikinsa yana Sari ya zare mata hijjab Win yayi maza ya Wora hannunsa a dukiyar ?irjinta yace  Ahhhhh daWi Nanny I miss ur too....." .






Yans maganar yana fito da nonon ya sanya bakinsa ya kama itama ta saki ajiyar zuciya me ?arfi magana ta Allah bazata iya dojewa bu?atarsa ba domin itama a hannu take da wannan ta sanya hannunta tana shafa sumarsa ta Fulanin asali yana sauke numfashi itama tana sakin ajiyar zuciya, tashi yayi jikinsa na rawa ya dannawa ?ofar key ya zare kayansa gabaWaya yazo itama ya zare mata nata suka haura gadon suka mannewa juna yasa hannun yana shafo gabanta yana jin yanda yake bulbulo da ruwan daWi me Wumi, shikam tsananin bu?atarsa gareta bazai iya bari yayi wani romance me tsayi ba haka ya buWa ?afafunta yana karanto addu'ar kusantar iyali ya jona mata charger ta rirri?eshi Wuwawunsa tana cewa  Ashhhhh! Cherie a hankali zaka shiga don Allah zaz.... zafi....." Ta ?arasa maganar a karkatse saboda yanda ya danna ta da ?arfi ta rintse idanunta tace  Allah da nasan mugunta zakayimin bazan baka ba....." HaWe bakinsu yayi yaci gaba da caccakarta yana shan bakinta dake a matse yake baija lokaci ba yayi release, sarai yasan ita bata kawo ba don haka ya?i zarewa, Wumin gabanta yasashi sake tashi yaci gaba da baza mata aiki wasa wasa sun Wauki lokaci suna cin juna sannan suka kawo tare sunajin wani abu na fuzgar ruhinsu tsigar jikinta tana bada wani yarrr yarrr mararta tana wani ?ullewa.
Tureshi tayi tana cewa  kawai tsabar mutum ya zama Albarbari Azo har gidan Ubanka a ?wa?ule maka gindi" cafkota yayi yace  Ai shima Wan saboda yayi training na iskancin bai wahalar da Shari'a ba gindin nashi ya tsumu ya cika taf da ruwa neman me kwarfe masa yake yi" tureshi tayi tace  Zakayi bayani ne badai ka barni na dawo gidanmu ba saidai ka tafi ka barni" murmushi yayi yace  Haba yarinya kin makara yanzu nan tafiya zamuyi fasinjoji na suna jirana Ni kuma na taho ban ruwan gonata"...........





*King romance is paid book VIP 700 regular 300 via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay*


*Contact me 09031307566*

*KRMC*



*59-60*
Tashi tayi ta shiga bathroom ya biyota sukayi wanka ta sulale ta gudu tana mazewa a zuwan babu abinda ya faru ta shiga gidan ta shige Waki ta kwanta duk jikinta ciwo yakeyi, bata jima da kwanciya ba Mommy ta shigo tace  Moddi yace ki shirya yanzu ki fito zaku tafi da mijinki" zaro ido tayi tace  Ba tare mukazo da Ammy ba Meyesa zan tafi dashi" da?uwa Mommy tayi mata tace  Ungo nan Rahanah yanzu me kikeson naje nace da Moddi kince tare kikazo da Bilkisu?" Karyar da kai tayi tace  Amma kuma ai zata ga rashin kunyata kawai saidai taga bananan bayan munyi da ita jibi zamu tafi" kama hannunta tayi tace  Ita Nigeria zata wucce ku kuma America to meye haWim tafiyarku kuma inma Nigeriar zaku tafi aidai naga yanada iko tunda shi yake aurenki ba Balkisu ba" kan dole babu yanda zatayi ta fita Moddi ya sake mata nasiha ta girma tare da yi mata kyautar wani box me Wauke da sar?ar diamond yace dama da yaji labarin cikin ta ne ya siya idan ta haihu ya bata to tunda cikin babu gashi tayiwa mijinta kwalliya, sosai tayi murna Hammah Yassar ya kaisu airport sukayi Wan jira sannan suka tafi tana zaune a kujerarta shi da John suna driving na jirgin har suka isa California Saida suka kwana anan sannan suka wuce Texas.
Kwanansu takwas da dawowa ta fara wannan mayen baccin nata me nauyi tunda yaga yanayin ransa ya raya masa akwai abinda yake faruwa amma bai furta ba, sati Uku kuwa yana office Nana matar Nasir ta kirashi da wayar Hanah take faWa masa jikinta fah ya rikice zazzaSi da amai ta yini tanayi....." Bai gama saurara ba ya fita ya nufi gidan da sauri yana zuwa ya Wauketa suka tafi asibiti Joseph yayi dariya tace  abokina kana fire fah har ka maida ?wai gurbinsa" wani ihun murna ya saki yace  Yap Joseph nasani dama nayi tunanin hakan first sex Winmu bayan miscarriage nata na sake jefa ?wallo a raga, wow! Allah me kyauta da ?ari na gode maka Insha Allahu wannan time Win zan kiyaye"





Murmushi Joseph yayi yace  Karma ka kiyaye kaji labarin an haihu a gidan wasu" duka ya kai masa yace dan ba?in ciki ai dama nasan baso kake na girma ba" dariya yayi yace  King Romance waini ina yammatanka ne kayy jama'a wato KING Romance kayi zamani fah a quarters Winnan Saida kowa ya sallama maka indai magana ake ta iya sarrafa mace" kallon Hanah yayi yace  Itan daban ce kowaye kai ka faWa komar My Nanny sai ka manta da duk wata mace a duniya kuma sai ka daina jin daWin kowacce mace a duniya"





Zare drip na hannunta tayi ta mi?e tace  In ka gama surutun ina gida" da gudu yabi bayanta ya saSeta sama yace  Aa Ni zan kaiki kamar yanda na kawoki" kwanciya tayi a jikinsa suka tafi gida ya kwantar da ita a kujera ya shiga kitchen ya dafa mata indomie da waken gongoni saboda yaga yanzu duk abincin duniya tafi sonta, Aikuwa taci sosai tayi wanka tayi sallah ta sake kwanciya shi kuma ya koma office wayoyi suka rin?a rige rigen shigo mata ta Baffa ta fara Wagawa kunya kamar ta nutse tsabar fitsara wai Fu'ad ya iya kiransu ya faWa musu ya sake yi mata ciki, kayy Fu'ad yakai mara kunya, suna gama waya da Baffa Moddi ya kira shima a kunyace ta Waga yayi mata fatan sauka lafiya tare da bata addu'o'in da zata rin?a yiwa abinda ke cikinta domin samun kariya daga taSarSarewar zamani, yace ta rin?a karanta fatiha kullum bayan sallar magrib ?afa arba'in da Waya da nufin Allah ya bata zuri'a mai albarka sanyin idaniya a gare ta, sannan ta rin?a dafa cikinta kullum da asuba tana karanta Bismillah ?afa bakwai indai yakai motsi zataji ya amsa ta hanyar motsawa a cikinta, sannan don neman shiriya ta rin?a karanta Bismillahi ihdinar siraWal musta?in ?afa bakwai kullum a saman cikinta bayan sallar Isha idan zata kwanta bacci.
Duk da tasani ba ?aramin daWi taji da wannan tunatarwa ta Moddi ba domin ta shagala da yawa yanzu kuma aiki ya ?aru gareta bacci da shiririta lokacinsu ya wucce Ta fita daga sahun ?a yanzu sunan uwa take shirin amsawa dole ta koma ga Allah ta sallama masa komai ta ro?eshi ya ri?a mata wannan gingimemen aiki dake tunkaro rayuwarta.
Kamar yanda Fu'ad ya rin?a kiran mutane da WaiWai yana faWa musu samuwar cikin nata haka suma suka rin?a kiranta da WaiWai suna mata fatan alkhairi, dole don tsananin soyayyarsa da haihuwa ya ha?ura ya matse kansa ya daina takura mata da sex idan ma ta tsokaneshi sai yace baxai kulata ba shi Daddy yakeson zama.






Sunci gaba da rainon cikinsu cikin so kulawa da tattalin juna Captain Fu'ad ya zama bawan Rahanah duk abinda tace haka yakeyi ba ruwansa da daidai ko rashin daidai shidai indai zataji daWi ta barshi ya sarara to shifa komai wuyar abu zaiyishi itama ta ha?ura da duk wani tarko da take Wana masa ta rungumeshi ta cusawa Zuciyarta shi a hankali Gashi yanzu sun zama masoyan da ake kwantace dasu, tuni lissafin Deedah ya shuWe a duniyar su itama ta ha?ura da nacin da take yi masa ganin bazai waiwayeta ba ta tattala yan kuWaWenta ta nemi gidan zama domin kuwa Alh Madami yace bazata zauna masa a gida ba da aka raba gadon Mom shi ya kusa cinye gidan ita wani fili ta samu sau wani Sangare na gidan Alh Madami ya bata kuWi ya zauni gidan 5 millions Win da Fu'ad ya bata tasai gida na 4 millions ta sai da filin data samu gadon Mom 1.4 million ta haWa da kuWin da Alh Madami ya bata 800k ta kama sana'a tayiwa kanta faWa ta ha?ura da yawon ta zubar ta nutsu guri guda tana kasuwancinta tana rainon cikinta har ya isa haihuwa ta haifi Wiya mace, tayi kukan wannan keken Sera data bari Mom ta Worata akai duk taSarSarewar rayuwarta silar mahaifiyarta ne, bayan komai ya lafa ne ta nemi Naziru ta ro?eshi alfarmar ya aureta ko zata ciyar da kanta domin rufuwar asirin Kausar Wiyarta, to shima dake ya shiryu dama talauci ne ya sashi biyewa son zuciya da huWubar abokinsa Jojo yanzu kuma ya samu aiki kuma yana jan adaidata sahu asirinsa ya rufu Aikuwa aka Waura aure ya tare a gidan matarsa Deedah suka ha?ura suka rungumi juna suna gudanar da rayuwarsu cikin rufin asiri Deedah ta tuba ta koma ga Allah tanata istigfari tana ro?on Allah ya rabata da mummunan ?arshe irin na Mom Winta.





Watan cikin Hanah takwas ta dawo Nigeria haihuwa wata Waya da sati biyu da dawowarta kuwa haihuwa tazo dake tasha training a Texas bata sha wahala sosai wajen haihuwar ba ta haifi Wanta Masha Allah namiji son kowa ?in wanda ya rasa, yaro kuwa ranar suna yaci suna Usman sunan Moddi wayyoh murna gurin Moddi Aikuwa anyi jaririn attajiri domin kuwa sukutum da guda Moddi yayiwa Moddi Junior kyautar Jollore Rice wato companyn sarrafa shinkafarsa dake Nigeria.
Ansha suna na bam mamaki na gani a faWa mejego ta fito shar da ita, wanne tudu wanne gangare saiga Deedah a gidan suna ita da Aminiyarta Na'ima sosai Hanah ta karSesu ta basu kulawa kowa yazo sai ta nuna masa su tace ba?inta ne, Deedah ta rin?a matsar hawaye tana nadama irin ta fargar jaji babu abinda Na'ima da Ubaidah basu fada mata ba kan ta kwantar da hankalinta su zauna da kishiyarta lafiya taci arzi?i tabarsa a mazauninsa domin duk wanda ya Fika ya riga ya Fika amma Mom ta rin?a zugata da Aminanta na bariki Ruky da Suby yanzu ga inda zugar ta ajeta tanajin Muryar Fu'ad da danginsa yanata dariya amma yana ganinta ya Waure fuska yaja Hanah Waki, tambayarta yake meye ya kawo Deedah gidansa tace  Toni yanzu Cherie ya za'ayi na sani nidai kawai nasan tazomin murnar samun ?aruwa da nayi don Allah karka nuna mata komai wlh Hammah Deedah masoyiyarka ce abokan shawara ta rasa da zasu bata shawarar yanda zata rayu dakai har ?addara ta gifta ta ?arewar zama Nikam inasonta don soyayyar da takewa mijina duk kuwa da bazan ?ara bata damar shigowa rayuwata dashi ba" lakace mata hanci yayi yace "Au ashe ?arya kikeyi na Wauka zaki bata Ni ne ai" dariya sukayi yace  ok playing me....." Zaro ido tayi tace  A wannan uban taron Cherie saboda kaine Ayu uban jarababbun duniya to wlh saidai kaci kanka Ni gurin ba?ina zan koma"





Ficewa tayi da sauri tana masa dariya ta sauka gurin su Deedah tace  kuyi ha?uri na barku ku kaWai ko? Deedah a ina kike da zama ne yanzu?" Murmushi tayi tace  ina medile anan nake zaune nida mijina" dariya Hanah tayi tace "Masha Allah ashe kinyi aure zan haWaki da driver na yaje ya ganomin gidanki sannan ki bani contact Winki kafin na koma

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login