Showing 102001 words to 105000 words out of 131659 words
tadaura kanta
saman hannunshi taki kallon fuskanshi idanunta nakan tv tana chewing cingum tai lakur kaman
mussa ahankali tana murmushi tace “laaa Dadyn Amali kaga nushin dayamai awuya” tanuna tv,
ina Nura jiyayi kaman ya danneta awajen, bin tundaga face nata zuwa chest dinta yayi da kallo,
her nipples were damn hard sunyi wani kayau kayau arigan irin jiran tumurmusa kawai suke,
lumshe idanu Nura yayi ahankali yace “Ya Ilahi!” Dasauri Ummi tajuyo da kanta ta kalleshi tace
“mekace?” Girgiza matakai yayi yakasa magana, tashi tayi daga kan jikinshi tamike tsaye tadan
kwanto ta saman jikinshi slapping his erected D da boobs nata trying to carry hijab nata dake
kujeran next to wanda sukekai tace “zan tafi” rawa kafafun Nura suka fara kaman wanda yaji
shock kuma yake shirin sakin fitsari, dasauri Ummi ta dago tasa hijab din aranta tana mamakin
wani kalan sha’awa yakeji haka da har kafafunshi ke bari saitaji yabata tausayi amman tadaure
tace “saida safe” cikin muryanshi datadan dishe yace “tsaya nazo na rakaki” tashi yayi yawuce
bayi ahankali Ummi jitayi kaman tai kuka wlh tana bala’in son Nura sama da tunanin ta, kawai
so take yamata son datakemai shima, kusan 2min yayi yafito gaban jallabiyan still atashi
amman kaman yakamata da boxer so tarage girma, yazo inda take tsaye yamikamata
hannunshi alamun tazo kaman bazatazo ba sai kawai tazo sata yayi ajikinshi ahankali wani dadi
da Ummi taji har zata kankameshi saikuma ta hana kanta tafito daga jikinshi dan ijiyan zuciya
ya sauke kana ganinshi kasan karfin hali kawai yake yace “let’s go” binshi tayi suka fito atare
suka jero babu kowa compound din sai wuta ako’ina har kofan dakin Hajiya da suka gani akulle,
har kasan ranshi Nura yaji dadi kuma yasan aikin Hajiya ne, dasauri Ummi ta taba kofan tace
“waya rufe kofan”? Ta bubbuga shiru babu wanda ya amsa tattaba jikinta tayi tunawa datayi
bata taho da wayaba yasa da sauri ta kalleshi yana kallonta facial expression nashi ya nuna jin
dadi, ashagwabe tace “ni kakiramin Meena tabude min kofa” yana kallonta yace “sunyi bacci
bazan tada kowa ba, muje chan ki kwana awajen” yajuya abinshi knocking takarayi ganindai
kaman sunyi baccin yasa tajuyo tana tafiya ahankali kaman bataso but har kasan ranta taji
dadin yanda zata kwana adakinshi she miss mijinta over, mugun sha’awanshi takeji dakuma so
yatabata but tanaso taja aji, haryakai flat dinshi ahankali take tahowa yana tsaye yana kallonta
yanda every step kesa boobs nata shaking lurada abinda yake kallo yasa takai hannunta gaban
hijabinta ta dage sama sabida ya dena mannewa ajikinta yana mata kirji.
Tana kaiwa gaban dakin bude mata kofan yayi yana murmushi ciki ciki wucewa tayi ta shige
shima yashiga tareda maida kofan yarufe ciki kawai tawuce abinta tana juya ass yabita da kallo
kaman maye yayi murmushi yana mamakin sabon tafiyan iskancin nan data koya aiko bazai
bari tadingayi awaje ba, ya kashe komi na falon yataho cikin bedroom, bata ciki but ga hijabinta
akan lafiyayyen gadon dakin, that means tana bayi da gangan ya cire kayan jikinshi, yadauki
hijab din nata da rigan baccin ya linke yabude wardrobe yasaka yawuce yabude bayin kai tsaye
ya shiga Ummi na tsaye kasan shower tana watsa ruwa kawai taganshi ba kaya ya shigo da
sauri ta duka tace “me haka Dadyn Amali?” Kaman baisan yayi wani abuba yace “menayi”? Yayi
maganan yana daukan toothpaste yana budewa ya matsa akan toothbrush zaikai baki yace
“hurry ki gama wanka nakeso nayine” baki Ummi tasaki ganin iskanci wai irin shi adole baisan
yayi komiba dinnan yashiga brush abinshi, binshi tayi da kallo asace daga sama har kasa wlh
yanada very nice skin, there’s this thing about elderly men da bazata iya fadi ba is just in aura
nasu, sauke idanunta tayi kan D, he’s still having wani angry erection awajen ware idanu tayi
tana kallon joystick din da kyau saitaga kaman yamafi da girma, it’s looks so juicy, jitayi she’s
dripping, she just want that stick inside her, ganin kaman da gangan yake mata har wani kara
karkacewa yake sabida tasami good and perfect view na abinda yaga tana kallo da gefen idanu
hakan yasa itama tawani mike abinta tashiga kasan shower tahau wanka tana shafa jikinta da
gangan tace “aaaaaassshhhhhhh” wani kalan juyowa Nura yayi ya kallonta da brush abakinshi
jin lalataccen moan din datayi, wani kalan mikarda wuya tayi tana running hands nata ajikinta
baisan lokacin da kumfan toothpaste yafara fitowa daga bakinshi ba, saida Ummi taga yagama
shagala akallonta sannan tawani jaaa towel ta yafa ta kashe shower tafito tana tafiya ahankali
kaman hawainiya Nura nabinta da kallo ganin yanda Ummi ta iya act of seduction, yanda kasan
wata K, saida tazo dab dashi tawani kwance towel din tayafamai akafada cikin muryan jaririya
tace “ga towel dinka” tawuce tafice Nura yanda kukasan Mumu sai kallon ass nata yake da he
just feel like spanking cus basuda manners
Maranshi har wani ciwo ciwo yake sabida jaraba.
Yan turarenshi data gani ta fesa ajiki kawai ta wuce tahau gadon ahaka batasa kayaba Allah
yasani tafasa jan ajin nan she can’t lie so kawai take Baban Amali yacita, wlh tai kewan abun ya
iya, babu abinda takeso irin taji wannan abin acikin jikinta barinma dazu dataganshi abayi sai
kawai taji ta manta lissafin dake kanta, itadai Allah ya dauramata son abun Baban Amali wlh
dadi, ga abun yar fara fara kaman shi, kuma ya iya lalubeta kaman yaje makarantan lalube da
sakucen mace, Anty nashan dadin nan ya akayi take iya fada dashi? It’s gashi so take tai fadan
takasa sabida so take taci, burinta kawai yamata, ya iya matseta da mata wasu kalan abubuwa,
so kawai take suyi, dama dayaya take bacci kwanan nan, bargo kawai taja ta rufa tana
mammatse cinyanta mugun sha’awa takeji dazu ashema batajin komi yanzu ne takeji fitowanta
daga bayi fa Kenan but harta jike, ijiyan zuciya ta sauke ta kalli kanta tareda sa hannu taja
duvet din kasa kadan sabida boobs nata daya yafito danta san Nura naso, so take yakasa
hakuri kawai ya nemeta ita wlh tafasa abinta tace dazu, haba ina ai saita mutu, hakanan itada
mijinta wlh ba’ama abin dadi yanga, zata iya wani fushin banda na harkan wawatsula, jin yana
kakorin bude kofa bayi yasa tawani lakur achan karshen gado daga ita sai bango ga boobs
daya yafito daidai Nura yafito turus ya tsaya ganin Ummi kwance ta rufa he could see half na
left booby nata awaje ga that dark nippi awaje areola sun tattare kaman kayan da za’ama tie
and dye, hannunshi yakai da sauri ya shafa maranshi ina wlh saidai Ummi tace sha’awan nata
idan baici yarinyar nan da daddaren nan ba to ko saidai in yamutu, yafadi yana yarda towel
akasan wajen yasan mezai mata ta manta komi har kanta yanzun nan, ya danna wutan bangon
dakin ya chanza ya maidashi zuwa deem blue light yazo ta gaban gadon ya tsaya, hannunshi
yasa ya yaye bargon racing zuciyan Ummi yashiga yi, cikeda jaraba yasa hannun yawani jawo
kafafunta zuuuuuu ba burki ta taho yana landing duka both legs din nata a shoulder nashi
dasauri Ummi data bude ido tace “alkawarin me kenan”? Cikin muryanshi da bata fita da kyau
yace “alkawarin mu na nan bazan nemeki ba, amman ai zan iya wasa da jikin matata” yayi
maganan yanabin thighs nata datake kai hannayenta tana rufewa da kallo ganin how wet ko’ina
yake ya kalleta yayi murmushi turo baki tayi tace “miye? Ni ka saukemini kafafu daga kafadan
ka” ahankali yanakai bakinshi thigh din yace “bari namiki tsarki tukunna” tongue nashi ya daura
kan right thigh din yawani licking down to V, zabura Ummi tayi arude ta daura hannunta da sauri
takama kanshi gam tace “Baban Amali zubarudun dadi nakeji…….kadenaaaaaaa!!!!, fuskanshi
yakai daidai V din gabaki daya dudda blue light ne but wajen was as smooth as baby’s type,
cikin muryan da bata fita yace “zubarudun dadi kikeji”? Arude tace “uhn, uhn wlh” yace “kinaso
nadena?” Tarude tace “a’a kacigaba ko in maka kukaaaaaaaa” tana magana yanda kasan
aljanan baby ne ta shigeta, wani vertical zulbe yamata awajen har wani tustus vijay yayi na
numfashinta Nura yace “bani hakurin zuciyan dakikamin kikabar gidana kona dena” as usual
tariga tai loosing 5senses nata tace “Dadyyy natuba baran karaba I chuweeww” Nura yace “you
swear”? Tace “uhmmmmm to kacigaba da shaminnnnnnnn” maka bakinshi Nura yayi kaman zai
zuko born marrow daga kashin rago, Ummi tahau ihu……
MATAN?? Ko MAZAN??
✍M SHAKUR
EPISODE 3️⃣1️⃣
JuiceVillehub Tigernut drink naturally made and very rich and creamy(Kunun Aya mai dadi da
babu kamar shi). So refreshing da zaki sha kiji dadi a baki kuma kiji a ciki.Sannan kuma ga
fresh fruit juices naturally made suma da zaki sha su gyara miki skin inki kiyi fresh. Muna yin
single order na yau da kullum kuma muna yin na events for your guests to make that event a
memorable one. Ga instagram handle inmu da WhatsApp link.
Ig handle @ Juicevillehub.ng Link https://www.instagram.com/Juicevillehub.ng
Whatsapp http://wa.me/2347018944377
Call 07018944377
31
Waiwaye baya kadan!
5:00 daidai jirgin su Hadiza ya sauka a kano, fitowa tayi ahankali gabanta sai faduwa yake da
maganan Baba, hakanan ta tare taxi 5k yakaita harchan Dakata dan anan gidan su yake, wani
madaidaicin gidane yanada gate haka baki, gidan daidai na rufin asiri, sauka tayi tabiya kudi
tajuyo gabanta still na bugawa tabude gate tashiga gidansu, kayan dakinta data fara gani a
tsakar gidan yasa kawai taji wani irin chills na sanyi na shiga jikinta kawai ta tsaya chak tana
kallon kayan, wani abu taji ya tsaya mata awuya amman ta daure ta danne tadauke idanunta
dagakan kayan tafara tafiya compund nasu nada fadi gawata hadaddiyar Camry golden dake
pake a compound din, babban flat ne guda daya agidan sai bq tabaya daga labule akayi aka fito
Rabi ce rikeda kwano a hannunta ganin Hadiza yasa tace “Anty Hadiza, Mama Anty Hadiza ta
iso” ijiye kwanon tayi da gudu tai wajen Hadiza sai kawai ta rungumeta tace “Anty Hadizaaaa”
fitowa Hafsa tayi da gudu da babynta ma a hannunta amman ta ijiyeta tazo da gudu sai kawai
suka rungumeta, Hadiza jitayi jikinta yamata wani kalan sanyi kafafunta kawai sukahau
tankwashewa da kansu daidai Anty Jams da Mama nafitowa daga dakin, kallo daya Mama
tamata tace “ku shigo da ita daki” kakkamata sukayi Hadiza takalli Maman nata dake mata kallo
irin kallon haushinta takeji sosai din nan tace “kin sami abinda kikeso ai shikenan, ga gidan
ubanki nan saiki zauna, ku wuce ku kaita ciki nace” Mama tai maganan with so much
annoyance Anty Jams tayi shiru tana kallon Hadizan wacce idanunta kadai zaka kalla ta baka
tausayi dan sunyi zuru zuru ta wajigu, wlh dudda tana fushi da Hadizan amman tabata tausayi
matuka kaman tamata kuka, wucewa da ita ciki sukayi zama tayi a falon Rabi ta kawo mata
ruwa da gudu kadan tasha kawai ta ijiye Mama da ranta ke masifar abace dan ba dadi auren
yarka ya mutu wlh babu, balle kuma auren da kasan diyar naka ne at fault sai bakın cikin
yazaman maka guda biyu, gana mutuwar aure, gana yar cikin nakane taja, no mother wish for
mutuwan auren diyarta.
Sallama akayi wani magidancin mutum Ustaz sosai fa yana sanye da babban kaya da hula
akanshi mai rawani yashigo gidan da wani mai kama dashi wanda zaka gane kaninshi ne, shiga
falon sukayi Hadiza tasauke kanta kasa dasauri ahankali tace “ina wuni Baba” wucewa Baba
yayi ya zauna kaninshi a gefenshi ya zubama Hadiza idanu kana ganinshi kasan yanada dan
zafi irin ba mutum mai sanyi bane, babu wani bata lokaci ya nuna tundaga kan Jamila, Mama
har zuwa kan Hafsatu yace “dago kanki ki kalli yan uwan ki kinsan mesa dukansu ke gidan nan
yau”? Kasa dago kanta Hadiza tayi gabanta na faduwa sosai dan tana shakkan mahaifinta
matuka tace “a’a Baba” cikin tsananin fada yace “sabida dukansu harda mahaifiyanki sukasa
hannu suka tayaki kashe auren ki! Akanme kina gidan mijinki shekara da shekaru dabi’un banza
kike zubawa banda labari?” Yayi maganan da fushi yana daga murya kowa ya sauke kanshi
kasa cikinsu yace “akan me? Uhn uhn uhmmm Amadu kwanakin baya da diyar nan tai rashin
lafiya cemin akayi rashin lafiya ne kawai, mijinta yace duk suje abujan yaturawa Jamila kudin
jirgi sabida ciwon zuciya likitoci sunce tana bukatan yan uwan ta abinda aka gayamini ke nan,
anyi haka ko ba’ayi haka ba”? Baba ya tambayi Mama data gyadamai jiki asanyaye, Baba da
ranshi ke tafarfasa yace “saida sakon bawan Allahn nan Nura ya shigo wayana yace Baba
namaka laifi na mari Hadiza abisa kuskuren fushi dakuma zafin zuciya wanda nai nadaman
hakan, ta shigar dani kotu anbi mata hakkinta, Baba kayakuri na saki Hadiza saki nabiyu yau,
yoo banmasan sanda akai na dayan ba, amman Mahaifiyarta da Yayarta da kannenta sunsan
komi sukai shiru suna kallona saida na sami Maman na titsiyeta take gayamini gashi, gashi,
gashi, ai yanzu gatanan tadawo gida kun huta”? Yayi maganan yana kallon Maman Hadiza
yana bubbuga kafa akasa yana tafarfasa yana nuna musu Hadiza da hannu. Cikeda tsantsan
adama da danasani Maman tace “Malam kayakuri, na amince namaka laifi, amman ka fahimce
ni, iyaye maza sunada zafi barinma kai saisa zaka gani yawanci iyaye mata kan boye laifin
yaransu daga mahaifan su gudun bacin rai da fushi, sa’an nan na dauka fadan damuke mata
dani da Jamila zataji ta dauka basai ka shigo zancen ba, kaga kuma ada bahaka Hadizan
takema komawanta jarababben shedanin garin nan ne yasa taje tahadu da shedanun ciki itama
ta rikida tazama daya, amman kayakuri Malam, na dauki kuskure na hakan bazata kara faruwa
ba, kayakuri Malam” “hakuri bayan kun kaso mata auren?” Baba yayi ihu yana hargowa dayasa
Maman Hadiza ta runtse ido cikeda jin dacin maganan shi, Baba yace “Amadu Allah shaidane
kaima shaidane yarana nabasu tarbiyan boko da islamiyya, dukkan su nan har ita Hadizan babu
wacce batai sauka ba, nabasu tarbiya, sunsan Al,Qur’an, Tajweed, Tafseer, Ahalari, bulugul
maram, umdatul Ahkam, zuhudu, fikihu, not to mention others, kai ni nan dakaina saida na
zauna na koyar da yaran nan kap dinsu littafin siffofin mar’atul saliha, na killace su nakuma
tabbatar da na aura musu mazaje nagari amman mahaifiyar su kullum boye mini zancen yarana
take” Maman Hadiza tace “Malam kayakuri” dan shiru Baba yayi saikuma ya kalli Hadiza yace
“kalleni ke kuma dan kaniyanki” ahankali Hadiza tadago kanta gabanta nafaduwa dum dum
dum sosai takalli Baba, da hannu ya nuna kanshi yace “tunda na haifeki kin taba ganin
Mahaifiyarki tamin ihu?” Girgizamai kai Hadiza tayi ahankali, cikin tsananin fada da kumfan baki
Baba yace “kintaba ganin ta gasamin magana koko kin taba ganin ta rainamin wayau, ke kin
taba ganin Mamanku tace nine zan muku girki yau ko na shiryaku zuwa makaranta koko kintaba
ganin ta zauna tace ita tagaji da aikace aikacen gidana yau nine zanyi bani amsa” Baba yabuga
hannun kujera, girgizamai kai Hadiza tayi, cikin wani kalan fushi Baba na kallon Hadizan dake
girgizamai kai yawani zabura yatashi daga kan kujera kaman zai daketa yace “kin taba ganin
mahaifiyarku ta daukowa Gwaggo yan sanda kafin ta rasu”? Tashi Hadiza tayi da gudu tawuce
bayan Mama tariketa gam jikinta narawa gani take kaman dukanta zaiyi, akwai wani kalan haiba
da kwarjini da mahaifinsu kedashi kodanshi Malami ne oho, amman baki isa ki kalli idanun Baba
kiyi hayagaga agabanshi ba, babansu baida wasa ko kadan, sun taso shiba uba mai wasa da
yaranshi bane saisa tsoronshi ke jikinsu tun suna yara, tsakaninsu dashi yakoya musu karatu
yabasu abinda suke bukata but irin wasan nan kaman yanda Nura keyi dasu Amali ina Baban
su baya wannan at all.
Dasauri Amadu yakama Baba yace “Yaya dan Allah kayakuri kaga Hadiza ba yarinya bace
dazaka daka ba, magana kadaima ya isheta” ture Amadu Baba yayi yace “Amadu kasan
hukuncin wanda yaci mutuncin iyaye kuwa? Matan nan ina kwanakin baya kafin taje Abujan
saida nidakai mukaje har gidanta muka maidata, Hadiza matan dake ciwo kusan kowa yasani
hawan jini da ciwon sugar sun sata gaba, ke har Mahaifiyanki da Jamila suma sunje sun
gaidata, amman kika zagi Matar nan, kuma sabida rashin da’a kice bazata sauna gidanki ba,
sannan ki dauko mata yansanda, tunda muka haifoki mun taba tsinemiki ko muntaba miki
bakine dan wannan dabi’un tsinannun yara kikeyi wayanda iyayensu suka yafesu su shiga
duniya su adddabi jama’a, muntaba tsine miki ne Hadiza”? Hawaye ne suka fito daga idanun
Hadiza masu zafi. Maganganun Baba na mugun tabata dudda bawai tsinuwa yake mata ba but
yanda yaketa tsinuwa kalman sun tsinemata ne har cikin kwanyanta takejin kalman, Baba ya
fizge kanshi yanuna Amadu yace “ka kara rikeni saina kwada maka mari” yazo wajen Mama
kawai ya fizgo Hadiza daga bayanta dasauri daga Mama harsu Anty Jams zasu saka baki Baba
yace “Wlh babu ruwanku, duk Wanda yace tak sainayi mummunar sabamai” yarike hannayen
Hadiza gam takasa kwacewa ido cikin ido dan abinda tama Hajiya ya girgizashi da aka fadamai
yau, yace “Hadiza kin isa, kinkai matsayin yau, kawai so nake ki nunamin kin isan, da karfin
ikonki da mulkinki dan haka yima ni ubanki duka” yakama hannayen Hadiza yakai saman
fuskanshi zai mari kanshi da hannunta, da gudu Hadiza ta dunkule hannunta tawani kalan fashe
da kukan da tuntuni take rikewa tace “Babaaa” cikin tsananin fushi Baba yace “Wlh, wlh, kinji na
rantse miki saikin dakeni yau dan abinda kikama mahaifiyar mijinki yamafi dukan nan
dazakimini ni mahaifinki girma Khadija, yafishi sau dubun dubara, uwa zaki daukoma yan
sanda, ki kirata dakikiya, matan nan ta girmeni ni mahaifinki amman comfortably kika zageta,
sannan saida kikasa tafita tabar gidan dan da ta tsuganna ta haifo, mareni! Dakeni nace me
kike jira yimin duka” yanda Hadiza ke kuka ta dunkule hannunta gangam taki bude palm din kar
Baba ya mari kanshi saiya baka mamaki, Baba yace “ai wlh baki isaba kinyi abinda yafi wannan
yanzu kuma kice bazaki iya dukana ba, I said